Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
An kashe a kalla mutane bakwai tare da kone gidaje 50 a wani sabon rikicin kabilanci da ya barke a garuruwan Sheria da Oguma da ke karamar hukmar Bassa a jihar Kogi. Majiyar mu ta shaida ma na cewar rikicin ya barke ne da sanyin
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu a ranar Alhamis ya jagoranci Sallar Jana'izar mahaifiyar kwamandan hukumar Hizbah, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, a Karkasara, karamar hukumar Tarauni na jihar Kano.
Wannan umarni ya bayu biyo bayan hukuncin kotun mai kunshe da manyan alkalai uku, inda ta nemi hukumar INEC ta yi gaggawar mika wa Atiku kayayyakin da ta ribata wajen gudanar da babban zaben kasa cikin kowace rumfar zabe.
Akalla shugabannin kungiyar Fulani 66 tare da yan arewa 1000 daga kananan hukumomin Silame, Wamakko, Tangaza, Gudu, Yabo, Shagari, Binji da Tureta duk a jihar Sokoto , sun bayyana komawar su jam’iyyar All Progressives Congress
Legit.ng ta ruwaito Dangote ya rike wannan kambu ne bayan binciken jaridar Forbes ya nuna karfin arzikinsa ya kai dala biliyan goma da miliyan dari tara, wanda ya samesu a harkar sarrafa siga, siminti da kuma fulawa. Sai dai akwa
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban kamfanin, Malam Abdulkareem Kaita ya bayyana cewa kamfanin dake sarrafa tan dubu daya da dari biyu (1,200tons) na danyen tumatir ya fara aiki bayan kammala duk wasu shirye shirye da tsare tsare
Mutane uku sun mutu yayin da wata babban mota dauke da duwatsu tayi hatsari a kusa da kauyen Talabi da ke kusa da babban titin Abeokuta zuwa Sagamu a yammacin ranar Laraba. Kakakin hukumar kiyaye haddura na jihar (TRACE), Mr Babat
Wani mamba a majalisar dokokin jihar Adamawa, Adamu Kwanate (APC- Nasarawo/Binyeri) ya mutu. Kwanate a mutu a ranar Laraba, 6 ga watan Maris kwanaki hudu bayan wani dan majalisa, Abubakar Abdurahman (ADC-Mubi South) ya mutu.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar, DSP Abdullahi Haruna ne ya bayyana haka a ranar Lahadi, 3 ga watan Maris yayin da yake ganawa da manema labaru inda yace Mijitaba ya rasu ne akan hanyar kaishi Asibiti Murtala.
Labarai
Samu kari