Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gawuna ya gaza kawowa Gwamna Ganduje akwatin Mazabar sa
Gawuna ya gaza kawowa Gwamna Ganduje akwatin Mazabar sa
daga  Muhammad Malumfashi

A zaben Kano mun ji Abba Yusuf ya doke Mataimakin Gwamna a yankin sa. Ganduje ya sha kashi a hannun PDP a Unguwar Magwan a hannun Surukin Kwankwaso watau Abba Yusuf wanda doke APC a Gawuna.

Salon magudin zabe 10 da 'yan siyasar Najeriya ke amfani da su
Salon magudin zabe 10 da 'yan siyasar Najeriya ke amfani da su
daga  Aminu Ibrahim

A watan Fabrairu ne aka gudanar da zaben shugaban kasa da na 'yan majalisu a Najeriya kuma bayan bayyana sakamakon zaben, an rika samun zargin aikata magudin zabe da jam'iyoyin siyasa da dama. Wannan zargin galibi ya fi zuwa ne da

Yanzu-yanzu- Rikici ya barke a Jalingo, an dabawa mutum daya wuka
Breaking
Yanzu-yanzu- Rikici ya barke a Jalingo, an dabawa mutum daya wuka
daga  Mudathir Ishaq

An tura jami'an yan sanda garin Jalingo, babbar birnin jihar Taraba doin kwantar da kuran rikicin kabilancin da ta faru a Jeka da Fari, kusa da gidan gwamnatin jihar. Tashin hankalin ya fara ne yayinda aka dabawa wani matashi wuka

Akwai wasu na banza a tare da kai – Malami ya fadawa Buhari
Akwai wasu na banza a tare da kai – Malami ya fadawa Buhari
daga  Muhammad Malumfashi

Mun ji cewa an fadawa Buhari yayi kokarin kawo karshen rikicin Zamfara. Wani Malamin musulunci a Zariya ya fadawa Buhari ya bi a hankali da na banza. An kuma fadawa Gwamnatin Buhari tayi kokarin kawo karshen rikicin Zamfara.