Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Gwamnan Jihar Kaduna El-Rufai zai zarce a kan karagar mulki
Gwamnan Jihar Kaduna El-Rufai zai zarce a kan karagar mulki
daga  Muhammad Malumfashi

Mun ji labari daga Kaduna cewa Mai girma Gwamnan Kaduna wanda yake kan mulki watau Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya hau layin zabe inda zai kada kuri'ar sa ta Gwamna da 'Dan Majalisar dokoki a zaben na bana.