Yanzu Yanzu: Shugaba Buhari ya karbi bakuncin abokan karatunsa
Shugaban kasa Muhammdu Buhari ya karbi bakuncin abokan karatunsa da suka yi aji guda a makarantar Katsina Middle School a shekarar 1953.
Shugaban kasar ya karbi bakuncin abokan nasa ne a mahaifarsa ta Daura da ke jihar Katsina a ranar Litinin, 11 ga watan Maris.
A watan Fabrairu da ya gabata ne dai hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa a karo na biyu.
Buhari ya kayar da babban abokin adawarsa na jam' iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar da sauran yan takarar da suke kara da shi a zaben.
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: : https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari, Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng