Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Donald Trump ya yi barazanar kai hari kan Oman idan ta kawo cikas ga yarjejeniyar Amurka da Iran kan mashigar Hormuz, tare da kira ga Tehran ta mika wuya.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Zamfara: Duk da dai da farko an yi ta takadda game da 'yan takarar APC a jihar, amma daga baya APC din ta samu damar shiga zaben kuma har ma ta lashe dukkan zababbun kujerun 'yan majalisar tarayya. Ana ganin APC zata iya sake lash
Sakamakon zaben kujerar gwamna da hukumar zabe ta sanar a Jihar Jigawa ya tabbatar da cewar gwamnan jihar mai ci, Mohammed Abubakar Badaru, ya sake lashe zaben kujerar gwamna a karkashin inuwar jam’iyyar APC. Badaru ya samu kuri’u
Daga cikin rubutun surkullen da aka yi a jikin wata gorar duma an rubuta sunan gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Ruf’ai da Haruna Aliyi Chakis a cikin likkafani a kulle sannan aka binne a makabartar. Ana zargin wasu magauta gwa
A yau Asabar, 9 ga watan Maris ne ake gudanar da zaben gwamnonin jihohin Najeriya da na yan majalisar dokokin jiha. Don haka hukumar zabe mai zaman kanta ta tanadi akwatuna biyu daya murfinsa na da launin ja da kuma mai baki.
Da sanadin shafin jaridar Daily Trust mun samu rahoton cewa, a yayin da hukumar zabe ta kasa ke ci gaba da bayyana sakamakon zaben kujerar gwamnoni da ta 'yan majalisar jiha, jam'iyyar APC ta yi shigar wuri a jihar Kano.
Jam’iyyar APC mai mulki ta lashe zaben kujerun majalisar dokoki 30 da jihar Jigawa ke da su kammar yadda hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC) ta sanar da safiyar yau, Lahadi, a jihar. Ga jerin sakamakon daga kananan hukumomin jiha
A yayin da hukumar INEC ta fara bayyana sakamakon zaben gwamnoni da aka gudanar a jiya Asabar, 9 ga watan Maris, mun samu cewa, gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi nasara cikin wasu kananan hukumomi.
Ana tabka gumurzu a tsakanin yan takarar jam’iyyar Progressives Congress (APC) da na Peoples Democratic Party (PDP) a jihohi irin su Kano, Lagas, Sokoto da kuma Kaduna a zaben gwamnoni da ya gudana a jiya Asabar, 9 ga watan Maris.
A jiya Asabar, dan takarar gwamnan jihar Kano na jam'iyyar adawa ta PDP, Abba Kabir Yusuf, ya tsallake rijiya da baya biyo bayan wani mummunan farmaki na masu ta'ada a tsaka da zaben gwamnoni da na yan majalisun dokoki na jiha.
Labarai
Samu kari