Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Yan sandan kasar Ostireliya sun sun yi wa wasu gidaje biyu kawanya sannan kuma suka yi masu binciken kwa-kwaf dake da alaka da dan bindigar nan da ya shiga masallaci a Nuyuzilan ya kashe musulmai akalla 50 a satin da ya gabata. Gi
Jiya PDP ta fadawa APC cewa ita za ta ci zaben da za a karasa. PDP ta cika-baki tace za ta lashe zaben Gwamna a jihohi 6. PDP mai adawa tace Gwamnatin Jam’iyyar APC na kawo tashin hankali da yin kukan karya.
Legit.ng Idris ya maye gurbin tsohon dogarin Buharinne, Bashir Abubakar, wanda Buhari ya zabeshi a matsayin dogarinsa bayan cin amanar da tsohon dogarinsa Abdulrahman Mani yayi masa, wanda hakan yasa aka sallameshi daga aiki gaba
Majiyar Legit.ng ta ruwaito daga cikin wadanda zasu wakilci Najeriya a fannin Maza akwai Alaramma Abdurrahman Bunu daga jahar Bornu, da kuma Yusuf Yahaya daga jahar Edo, dukkaninsu sun ciri tuta wajen rera karatun Qur’ani da tajwi
Wata jami’ar kasar Ingila dake garin Kent ta bayyana cewar ta gudanar da wani bincike dake nuna cewar nan bada dadewa ba maza zasu kare, su gushe daga doron kasa tamkar ba a taba halittar su ba. Kwararren masanin kimiyya jami’ar
Kamfanin dillancin labarai na AFP ya ruwaito cewa an kama mafarautan ne a kudu maso yammacin Dosso a cikin motar daukan kaya biyu cike makil da hauren giwa, fatun maciji da kawunnan wasu dabobin daji da suka hada da Bauna da Birai
Da yammacin yau ne aka samu aukuwar wata mummunar gobara a gabar da kasuwa cikin gidan Alhaji Hassan Bogocho, kamar dai yadda wani ma'abocin anfani da kafar sadarwar zamani ta Fezbuk ya wallafa hotunan gobarar a shafin sa.
Cikin wani sakon mayar da martani ga jam'iyyar PDP da kuma tsaohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, ta fayyace dalilai da kawowa yanzu ta gaza ba su dama ta bincikar kayan zabe.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau Independent National Electoral Commission (INEC) ta ta fitar da sabbin bayanai game da zaben da za'a sake yi a jihar Adamawa ranar 23 ga watan Maris, watau ranar Asabar mai zuwa. Hukumar
Labarai
Samu kari