Shugaban matasan APC, Dayo Israel, ya ce rashin nasarar jam’iyyar a Osun ya kamata ya zama gargadi kafin 2027, tare da yin kira ga APC ta gyara kura-kurenta.
Shugaban matasan APC, Dayo Israel, ya ce rashin nasarar jam’iyyar a Osun ya kamata ya zama gargadi kafin 2027, tare da yin kira ga APC ta gyara kura-kurenta.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Shahararren jarumin na dandalin shirya fina-finan Hausa kuma mawakin zamani, Adam A Zango ya bayyana cewa yana da sana'ar da zai iya dogaro da kansa ko da bayan ya bar sana'ar shirya fina-finai.
Yar’uwar Shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki, Oyinkansola Saraki ta caccaki dan uwanta a wani shirin talbijin, tace ya gaza tunanin jama’a a lokacin da yayi aiki a matsayin gwamnan jihar Kwara. Oyinkansola ta soki kokarin dan
Sarkin garin Ife mai daraja ta daya a yankin kasar yarbawa mai suna Oba Enitan Ogunwusi ya bayyana samuwar danyen mai a Najeriya a a matsayin babban bala'in da ya samu kasar tun da aka kirkire ta a maimakon ya zama alheri kamar sa
Za a dawo ci gaba da tattara sakamakon zaben karamar hukumar Tafawa Balewa a ranar Talata 19 ga watan Maris. INEC ta ce kwamitin binciken da ta kafa ya bada rahoton cewa har yanzu takardun sakamakon zaben rumfuna, akwatuna da kum
Wata mata a jihar Kebbi an daure ta a gidan yari wata shidda ko kuma biyan tarar Naira dubu sha biyar saboda sabanin da ta samu da makwafciyar ta har ya kai ga sun cakusa fada a tsakanin su a kwanan baya. Mun samu labarin hakan ne
Na sha kama miji na turmi da tabarya tare da diyar mu ta uku. Bai kyale kawaye na da masu aikin gida ba, na kama shi da su," matar tayi ikirari. Mai shigar da karar kuma ta ce mijin matsafi ne kuma yana son ya yi amfani da ita dom
Majiyar Legit.ng ta ruwaito zuwa yanzu INEC ta sanar da kujeru 20 daga cikin kujeru 24 da majalisar ta kunsa, yayin da zabe bai kammalu a mazabu guda hudu na jahar ba, inda a yanzu INEC take nazari kan ranar da zata maimaita zaben
Shugaban hukumar bautan kasa NYSC na jihar Kano, Alhaji Ladan Baba yace matasan hukumar tara zasu maimaita shirin bautar kasar na tsawon shekara daya. Ladan baba ya bayyana hakan ne a wata hira da yayi da manema labarai kan yaye
Rahotanni da ke zuwa mana yayi ikirarin cewa an haifi wata jaririya dauke da rubutun sunan Allah a wasu bangarori na jikinta ciki harda kirjinta. Anyi zargin cewa yarinyar na dauke da rubutune a jirginta, jinta da kuma bayanta.
Labarai
Samu kari