Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Babu tabbacin gudanar da zaben kece raini a jihar Adamawa - INEC
Breaking
Babu tabbacin gudanar da zaben kece raini a jihar Adamawa - INEC
daga  Mudathir Ishaq

Ba lallai zaben zagaye na biyu na kece raini da hukumar zabe ta kasa (INEC) ke shirin gudanarwa a jihar Aadamawa ya yiwu saboda hukuncin da ake saka ran kotu zata yanke a gobe, Alhamis. Kwamishinan hukumar INEC a jihar Adamawa, Ba

Rarara ya yi karin bayyani a kan rahotannin kai masa hari
Breaking
Rarara ya yi karin bayyani a kan rahotannin kai masa hari
daga  Aminu Ibrahim

Sun ce wai na mutu, sun ce nayi hadari har an yanke min hannu da kafa; sun ce an kone gida na saboda nayi wakar da ba ta yiwa Kwankwaso da Shekarau dadi ba. Wannan ba sabon abu bane. Dul karya ne," inji shi. Mawakin ya ce lafiyars