Labarai

Labarai Zafafan Labaran

'Yan bindiga sun kashe ma'aikacin Lafiya a Gombe
'Yan bindiga sun kashe ma'aikacin Lafiya a Gombe
daga  Aminu Ibrahim

Dan uwan marigayin, Umar B Alhaji ya shaidawa majiyar Legit.ng a wayar tarho cewa 'yan bindigan sun kai farmaki kauyen ne misalin karfe 12.30 na dare inda suka harbe Gada suka kuma yi tafiyarsu ba tare da sun dauki komi a gidansa