Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Alhaji Sanusi Rikiji, ya ce akalla mutane 50 da suka hada da jami'an sa kai na CJTF aka kashe a jihar. Ya alakanta mutuwar da wani yunkuri da jami'an CJTF suka yi na yin fito na fito da 'yan ta'adda a karamar hukumar Kauran Namod
Wata matar aure mai suna Bilkisu Abubakar ta yanke jiki ta fadi ta mutu a yayin da take rikici da kishiyarta, Hajara Abubakar. Matan biyu suna zaune ne a kauyen Jiramo da ke karamar hukumar Takai na jihar Kano. Kakakin 'yan sandan
Jaridar Legit.ng ta ruwaito cewa, fitaccen attajirin da ya fi kowa dukumar dukiya a duniya, Jeff Bezos, ya saki Matar sa, MacKenzie bayan sun amince da sawwakewa junan su inda za ta samu N12.5trn a matsayin hasafi na rabuwa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a ranar Alhamis, 4 ga watan Afrilu a daidai shingen ababen hawa dake kan titin Badagry na jahar Legas, yayin da Sojojin suke tafiya a cikin wata mota kirar Toyota Camry suka isa
Rahotanni sun awo cewa masu fasahar kere-kere 300 daga jihohi hudu (Akwa Ibom, Enugu, Gombe fa Kaduna) ne a jiya Alhamis, 4 ga watan Afrilu suka hallara a bikin baje-kolin masu kananan sana’oi da jari a Kaduna.
Babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna ta zama matattarar 'yan fashi da masu garkuwa da mutane, inda mutane da dama suke tsoron bin hanyar sanadiyyar kama mutane da 'yan garkuwa da mutane suke yi...
Ga masu bibiyan shafin nan suna sane da rahoton da muka kawo na cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shilla kasar Jordan domin halartar taron tattalin arzikin kasa ta Duniya, a ranar Alhamis, 4 ga watan Afrilu. Legit.ng
Mutane da yawa suna jin dadin yanayi irin na zafi, amma kuma idan zafin ya yi yawa yana iya zama damuwa, saboda zafi ya na iya zama barazana ga lafiyar mutum. Wannan yanayi da ake ciki a Najeriya ya sanya mutane da dama cikin...
Shugaban Limaman babban Masallacin Ajegunle da ke jihar Legas, Isma'il Owolabi Bako, ya yi gagarumar huduba akan sanya idanun lura tare da bai wa 'ya'ya Mata kyakkyawar tarbiyya tun su na kananan shekaru na kuruciya.
Labarai
Samu kari