Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa farashin albasa ya fadi kasa warwas inda ya fadi daga naira dubu 30,000 a kilo 100 zuwa naira dubu 10,000.
Sabon sarkin Lafia, Justis Sidi Dauda Bage, zai shiga fadar Lafia a gobe, Juma’a, 5 ga watan Afrilu. Wani hadimin sabon sarkin ya bayyana cewa an kammala shiri tsaf domin komawar sarkin fada daga Abuja, inda yake alkalanci a kotu.
Wata gobara ta kama dakunan 'yan bautar kasa dake karamar hukumar Wamakko cikin jihar Sokoto. Shugaban masu bautar kasar na jiha, Philip Enaberue, shine ya tabbatar da hakan, inda ya bayyana cewa lamarin ya faru a jiya Laraba da..
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Maryma tana cewa babban aikinta a matsayin jakadiyar wannan kamfani shine zata dinga yi musu bidiyo da hotuna don yin tallace tallace dasu, hakanan zata yi amfani da shafukanta na sadarwar zamani wajen
Matar marigayi Bonaventure Mkpume, wanda aka kashe a lokacin da ya ke kokarin raba fada tsakanin wasu ma'aurata, ta bayyana yadda mijin nata ya gamu da ajalinshi a gidan ma'auratan. Chinenye Mkpume, wacce ta ke zaune a kauyen...
Legit.ng ta ruwaito Sheme yana danganta da abinda Zango yayi ga wani batu da marigayi dakta Mamman Shata ya taba yi, inda yace wasu wakokinsa zasu bace idan ya mutu, wanda hakan yasa aka yi ta tafka muhawara akan wannan magana.
Daliban makarantar Sakandaren Caro Favoured Schools, da ke unguwar Ajegunle cikin jihar Lagas, sun kirkiri wata sabuwar fasaha wacce za ta rage cunkoson ababen hawa a hanyoyin kasar nan. Daliban wadanda su ke ajin karshe...
Nyesom Wike, a ranar Larabar da ta gabata hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, ta tabbatar da nasarar sa a matsayin wanda ya lasaben zaben da aka gudanar a ranar 9 ga watan Maris.
A ranar Laraba, 3 ga watan Afrilu, Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa yan kabilar Fulani ne ke kai hare-hare sassan jihar da ya hallaka daruruwan mazauna a jihar.
Labarai
Samu kari