Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Jami'an yan sanda sun damke yan fashi 60
Jami'an yan sanda sun damke yan fashi 60
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar yan sandan brnin tarayya ta yi ikirarin damke wasu mutane da ake zargi da fashi da makami 60. Mataimakin kwamishanan yan sanda dake shugabantan sashen binciken yan baranda, Salisu Gyadi-Gyadi ya bayyana hakan ne yayinda ya