Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Wani Mutumi ya bar wasiyyar Kwankwaso yayi masa wanka da jana’iza. Yace Kwankwaso zai masa wanka duk lokacin da ya mutu. Da bakin sa yace “Idan na mutu, Kwankwaso yayi mani sallar gawa” saboda tsabar soyayya.
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe wani fittacen Otel mai suna Mbanefo Holiday Inn da ke Abeokuta road a unguwar Sabon Gari da ke birnin Kano a ranar Alhamis bisa zarginsa da aikata abubuwan da suka sabawa doka. Kamfanin dillancin labar
Ku na da labari cewa Masana’antar kannywood ta kama da wuta sakamakon rikici da ya barke tsakanin manyan jarumai guda biyo wato Ali Nuhu da kuma jarumi Adam A Zango wanda har hakan takai ga zagi da cin mutunci.
A cigaba da kokarin kawo karshen aiyukan ta'addanci a yankin arewa maso yamma, musamman jihar Zamfara, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake gana wa da shugabannin hukumomin tsaro a fadar sa da ke Abuja. Shugabannin rudunonin soj
Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko, Shugaban kungiyar sanatocin arewa ya karyata rahotannin da ke cewa shi yace sanatoci 82 na goyon bayan takarar Sanata Ahmed Lawan na son zama Shugaban majalisar dattawa.
Fittacen jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya yi karar Adam A Zango a kotu kan cewa kotu ta shiga tsakaninsa da Zango kuma ya daina ba ta masa suna kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Wannan na dauke ne cikin takardan kirar kara wanda A
Malama Metha ita ce mai kamfanin tumatur dake Jos. Ta shaidawa jaridar Daily Trust a gonarta dake Kangimi dam ne take da niyyar sake bude wani sabon kamfanin sarrafa tumatur wanda taso yi tun tsakiyar shekarar bara (2018) amma hak
A yau Alhamis dinnan ne 11 ga watan Afrilu, wata matar aure mai suna Aishatu Mohammed, ta kai karar mijinta kotun shari'ar musulunci dake garin Minna babban birnin jihar Niger, inda ta ke bayyana cewa bata son mijin nata ko...
A yau Legit.ng ta kawo muku labarin hamshakiyar attajira kuma gawurtacciyar yar kasuwar Najeriya da tafi fice a harkar juya kudi wanda yasa ta zamto macen da tafi arziki a Najeriya, a wani kaulin ma a duk fadin Duniya babu mace ba
Labarai
Samu kari