Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da dan takarar da ya samu nasarar lashe zaben gwamnan jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke ya samu tazarce.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban sashin zagaye na hukumar DPR, Muhammad Makera ne ya sanar da haka a ranar Talata yayin da yake yawon rangadin gidajen mai dake cikin birnin Sakkwato.
Ita ce mace ta farko, a tarinhin CBN, da ta taba rike mukamin, sannan mace ta farko da taba 'sa hannu' a kan takardar Naira. Ladi Kwali, wata mata da ta kware wajen kera tukwanen tabo, ita ce mace ta farko da aka taba saka hotonta
Zakakurin lauya kuma gogagge a kan fafutikar kare hakkin dan Adam, Mista Femi Falana, ya zargi 'yan siyasa da kasancewar su a matsayin ummul aba isin duk wani kalubale da Najeriya ke fuskanta a halin yanzu.
Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Carles Puyol, ya iso Najeriya domin wata ziyarar kwanaki uku ta yawon shawagi na ganawa da masoya gasar kofin zakarun turai da ke kasar nan ta Najeriya.
Hukumar JAMB mai kula da shiryawa dalibai jarrabawar neman shiga jami'o'i a Najeriya ta ce za ta jajirce wajen tabbatar da kyakkyawan sakamako yayin da ke ci gaba da gudanar da jarrabawar cikin inganci da nagarta a bana.
Akalla injiniyoyi 2,000 ne ake sa ran za su samu gurbin aiki a matatar man Dangote da zaran ta soma aiki, lamarin da zai kawo raguwar rashin ayyuka a kasar. Anyi amfani da kayayyakin fasahar zamani a matatar man ta Dangote da za
Wasu yan bindigan da suka addabi jihar Zamfara sun gamu da ajalinsu yayinda jami'an sojin Najeriya suka kai mumunan hari garin Tsaru dake karamar hukumar Zurmi na jihar ranar Lahadi, 14 ga watan Afrilu, 2019.
Gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima, ya bayyana cewa al'ummar Borno za ta samu nasara kan Sanata Ali Ndume domin ya janyewa Sanata Ahmad Lawan, wanda jam'iyyar APC ta zaba matsayin dan takaranta na kujerar shugaban majalisar datt
Rahotanni sun bayyana cewa Tonworio ya kashe budurwarsa Victoria Ekalamene mai shekaru 35 ne ta hanyar dirka mata harsashi a fuskanta a daidai lokacin da take amsa waya, wayar da yake zargin tana zance da wani saurayinta ne.
Labarai
Samu kari