Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da dan takarar da ya samu nasarar lashe zaben gwamnan jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke ya samu tazarce.
Wata kotun Majistare da ke Makurdi ta daure wani ma’aikaci dan shekaru 55 a Benue, mai suna Samuel Lornav, a ranar Juma’a bisa laifin yiwa yar shekara 8 fyade. Mai shari’a, Misis J.O Ayia, ta ba da umurnin cewa a rufe mai laifin.
Wata mata yar shekara 45 wacce ta haifi yara takwas daga jihar Kebbi, Halima Usman, ta kammala karamin digiri na uku a fannin lissafi. An bayyana hakan ne a shafin Twitter na gwamnatin jihar Kebbi, @KBStGovt, a ranar Lahadi.
Majiyar Legit.ng ya ruwaito tun a makonni biyu da suka gabata ne rikicin kabilanci ya barke tsakanin kabilun jahohin biyu da suke kan iyaka da juna, kabilar Jukun da Kabilar Tibi, inda zuwa yanzu an kashe akalla mutane 35, tare da
An samu wata daliba mace daga jami’ar Ahmadu Bello dake garin Zariya da ta ciri tuta a tsakanin kafatanin daliban jami’ar gaba daya ta hanyar lashe lambar yabo ta dalibar da tafi hazaka a jami’ar gabaki daya, Legit.ng
Ministan tsaro, Mansur Dan-Ali, ya bayyana cewa furucin da yayi na zargar wasu sarakunan gargajiya a arewa maso yamma da hannu a ayyukan yan bindiga ba wai don kaskantar da martabarsu bane.
Shugaban majalisar amintattun hukumar kare hadura wato Federal road safety commission (FRSC), Mallam Buhari Bello yayi kira ga gwamnatin Nigeria akan ta samar ma ma’aikatan ta makamai wanda zasu taimaka wurin gudanar ta aiyukan su
Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP da dan takararta, Atiku Abubakar, sun shigar da kara kotu kan cewa shugaba Muhammadu Buhari ba da takardan shaidar WAEC kuma saboda haka, bai cancanci yin takara a zaben shugaban kasa ba.
Legit.ng ta ruwaito Hajiya Rakiya Adamu, wanda itace yaya guda daya tilo da ta rage ma shugaban kasa Buhari ta kai masa wannan ziyara ne a ranar Juma’a, 12 ga watan Afrilu, inda aka hangeta zaune tare da Buharin akan kujera daya.
Bayan zargin da ministan tsaro, Mansur Dan-Ali, yayi kan sarakunan gargajiyan jihar Zamfara, wani mazauni ya bayyana abinda suka gani a daurin auren 'yayan sarkin Zurmi.
Labarai
Samu kari