Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Kaakakin rundunar Sojan kasa, Kanal Sagir Musa ne ya bayyana haka a ranar Litinin, 22 ga watan Afrilu, inda yace Sojoji sun yi musayar wuta da yan bindigan, inda suka kashe mutane guda shida, tare da kwace bindigu guda guda kirar
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun afka ma kauyen ne dayawansu akan babura kirar Boxer, inda suka shiga harbin mai kan uwa da wabi, daga bisani kuma suka bi duk wasu shaguna da ababen hawa suna banka musu wuta.
Babban manajan Labana Rice Mills, wani kamfani na asali mai noma da sarrafa shinkafa a jihar Kebbi, Abdullahi Zuru yayi korafi akan cigaba da ake samu wajen shigowa da shinkafa Najeriya ta haramtattun hanyoyi.
Shahararren dan kasuwar nan kuma mai kudin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa akwai yiwuwar cewa nan da wasu yan shekaru biyar masu zuwa matasan jihar Kano da basu da aikin yin a iya hana manyan mutane daga jihar fita.
Yayin da ake faman wahala, Izala sun tafi kasashen waje inda aka ce Sheikh Bala Lau da Kabir Haruna Gombe sun karbi Naira Miliyan 500 da kuma manya motoci daga wani gwamnan Arewa maso yamma a lokacin da ake yakin neman zaben 2019.
Kamfanin dillancin labarai ya ruwaito cewa, miyagun 'yan ta'adda da ake zargi da ta'addancin fashi da makami, sun hallaka wani babban Limamin kauye Kwara da ke karamar hukumar Kiyawa ta jihar Jigawa.
Za ku ji yadda Atiku ya zakulo kwararrun Lauyoyin da ake ji da su wanda Dr. LIVY UZOUKWU LL.B, LL.M, LLD, SAN, OON shi ne Jagoransu. Kuma har da Abokin takarar Atiku a PDP yana cikin Lauyoyinsa a Kotu.
Jami'an hukumar hana fasakauri sun dakume wata mata 'yar asalin kasar Najeriya a harabar filin jirgin sama na birnin Hong Kong da ke kasar Sin dauke da fiye da rabin kilo na hodar iblis kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito.
Masarautar jihar Zamfara ta nemi gafarar rundunar hukumar sojin saman Najeriya sakamakon zargin ta da kashe al'ummar jihar wadanda ba su ji ba kuma ba su gani yayin wani luguden wuta da ta zartar wajen yakar 'yan ta'adda.
Labarai
Samu kari