Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
An yankewa yan Najeriya hukuncin kisa a garin Sharjan, kasar UAE kan laifin fashi da makamin da sukayi a watan Disamban 2016. Wannan hukunci na zuwa ne jim kadan bayan an damke wasu yan Najeriya biyar da suka kai harin fashi da ma
Bayan aiki na kwana 1,000, ma’aikatar jirgin kasan Nigeria (NRC) ta yi sufuri da akalla fasinjoji 1.5m daga Abuja zuwa kaduna, ta jirgin kasa, lissafin ma’aikatar NRC ya bayyana haka.
Wasu bakaken Maiczai biyu sun fatattaki shugaban kasar Liberia, George Weah daga ofishin sa. Hakan ya sanya ta dole shugaban kasar ya ke gudanar da aiki na rike akalar jagorancin kasar daga farfajiyar gidan sa.
A kasar Bangladesh, wata daliba ta yi gamo da azal na rayuwa, inda aka kone ta kurmus bisa ga umurnin shugaban makaranta bayan ta tona masa asiri na laifin keta mata haddi kamar yadda hukumar 'yan sanda ta bayyana a ranar Juma'a.
Direban ya fito daga motar tasa ne inda yake dibar man daya zuba a kasa daga wannan tanka yayinda wutar ta kama dashi. Ita kuwa matar tayi kokarin fita daga motar da take ciki amma abin yaci tura. Mijinta ne ke jan motar da take c
A ranar Alhamis dinnan ne da ta gabata, gwamnan jihar Osun, Adegboyega Oyetola, ya bukaci jami'an tsaro da sarakunan gargajiya da su lura sannan kuma su dakile duk wani shiri na 'yan ta'addar jihar Zamfara, wadanda suke yin...
An rusa shari’ar Lewis Allagoa inda aka tabbatar Abba Gida ne ‘Dan takarar PDP. Alhaji Jafar Sani Bello, Muhammad Sadiq Wali, Salihu Sagir Takai, Ibrahim El Amin da Akilu Sani Indabawa ne su ka zo bayan sa.
Da yake magana wurin wani taro da aka shirya na sashen fasaha da bincike akan harkokin noma ranar Alhamis a Abuja, sakataren ma’aikatar kimiyya da fasha ta kasa wato Bitrus Bako cewa yayi, amfani da iri na waken da aka bunkasashi
Har ya zuwa yanzu birai ba su kwace duniyar nan ba. A karon farko, masana a fannin kimiyya sun sanya kwayoyin kwakwalwar dan adam a cikin birai. Masu binciken na kasar China sun yi amfani da kwakwalwar biri don daukar kwayoyin...
Labarai
Samu kari