Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Sai dai Legit.ng ta ruwaito har yanzu kotun bata sanya ranar da za’a fara zaman sauraron korafe korafen abokan hamayyar da suka fafata a zaben shugaban kasar Najeriya na ranar 23 ga watan Feburairun shekarar 2019 ba
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wasu shaidun gani da ido sun bayyana yadda lamarin ya auku, tun daga tsayar yan bindigan a kofar gidan Magaji, fitowarsu daga mota, zuwa daukeshi, har zuwa yadda suka yi awon gaba dashi.
Mun ji cewa an kashe wasu ‘Yan bindiga a bakin fadar Sarkin Birnin Magaji a Jihar Zamfara. Jama’a sun shiga har fadar Sarkin Garin ne inda su ka kama ‘Yan bindiga 7, kuma su ka kashe su a nan take.
Wani dan Najeriya ya janyo hankulan ma'abota amfani da kafafen sada zumunta bayan wani ya bayar da labarin bajintar da ya yi duk da kallubalen rashin lafiya da ya ke fama da ita. Wani mai ma'abocin dandalin sada zumunta mai suna M
Firai Ministar kasar Birtaniya Theresa May, a ranar Laraba ta fatattakin babban sakataren tsaro na gwamnatin kasa, Gavin Williamson, sakamakon takaddamar bayyanar wani rahoton sirri akan inganta harkokin sadarwar zamani na kasar.
A yayin ci gaba da fafutikar kawo karshen ta'addanci musamman garkuwa da mutane, sufeto Janar na 'yan sanda Muhammad Adamu, ya bayar da umurnin sauya kwamishinan 'yan sandan jihar Kaduna, CP Ahmed Abdulrahman.
Da yawa daga cikin wasu yankunan Arewacin Najeriya na fuskantar matsanancin zafi da kuna ta dumamar rana cikin 'yan makonnin da suka gabata da a halin yanzu ake ci gaba da fargabar barkewar wasu nau'ikan cututtuka.
Farashin Burodi da sauran dangin kayan abinci da ake sarrafawa da fuklawa za su yi tashin doron zabuwa a kwana-kwanan nan cikin kasar nan ta Najeriya a sakamakon doriyar N600 akan farashin kowane buhu guda na fulawa da aka samu.
Wata kotun koli a garin Dutse, babban birnin jihar Jigawa ta yankewa wani mutumi mai shekaru 39 a duniya hukuncin kisa, bayan ta kama shi da hannu dumu-dumu da laifin satar mutane, da kuma laifin kisan kai...
Labarai
Samu kari