Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Rahoton da muka samu da Daily Trust ya ce 'yan bindiga sun can suna shirin kai farmaki a kauyen Gobirawa da ke karamar hukumar Safana na jihar Katsina. 'Yan bindigan da adadin su ya kai 200 sun taho a kan babura inda suka yiwa kau
A cikin sanarwar, masarautar ta tabbatar wa Sadiq Mahuta, tsohon alkalin alkalai na jihar Katsina, nadinsa a matsayin sabon galadiman Katsina kuma hakimin Malumfashi. Nadin Sadiq Mahuta ya biyo bayan mutuwar marigayi mai Shari'a
A yayin da aka nemi mutum guda aka rasa baya ga salwantar rai guda, an sace shanu fiye da 300 tare da sheke su a kauyukan Kuru, Maiyagan da kuma Rekwechungu da kananan hukumomin Jos ta Kudu da Bassa a jihar Filato.
Shugban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kafa 'yan sandan unguwanni a matsayin wata mataki na magance karuwar barazanar tsaro da ake kara samu a sassan Najeriya a cewar Sufeta Janar na 'yan sandan Najeriya. Sufeta Janar na 'yan
Zango ya angonce da wata mai suna Safiya Umar Chalawa, wacce aka fi kira da Suffy, a ranar juma'a, 26 ga watan Afrilu, da misalin karfe 2:30 na rana. An daura auren ne a masallacin fadar sarkin Gwandu da ke garin Gwandu, a jihar
Al'umma sunyi matukar murna da farin ciki a ranar Talata bayan an sako matashiya Zainab Ali da mahukuntar kasar Saudiyya suka tsare a kan zargin safarar miyagun kwayoyi. Mataimakin shugaban kasa na musamman kan sabuwar kafar watsa
Kwararrun likitoci da suka gudanar da bincike kan koshin lafiyar shugaban kungiyar masu akidar Shi'a na Najeriya, Sheikh Ibrahim El- Zakzaky da kuma mai dakin sa Zeenatu, sun nemi a yi gaggawar fidda su kasar waje.
Shugaban cibiyar karbar korafin al'umma, Abayomi Shogunle, ya bayyana cewa sana'ar karuwanci ta sabawa koyarwar manyan addinai biyu na Islama da kuma na Kirista da suka kasance mafi rinjaye a tsakanin al'ummar garin Abuja.
Za ku ji Sunayen wasu sabbabin bankuna da za a bude. Bankunan su ne Globus da Titan. Sai dai har yanzu babu wanda ya san sunayen sauran manyan bankuna 3 da su ka samu lasisi domin su soma aiki a Najeriya.
Labarai
Samu kari