Kasar Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump na ayyana Mashigar Hormuz mallakar Amurka, tana mai cewa ba za a kwace ta da tweet ko ƙarfin soji ba.
Kasar Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump na ayyana Mashigar Hormuz mallakar Amurka, tana mai cewa ba za a kwace ta da tweet ko ƙarfin soji ba.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Legit.ng ta ruwaito Sanata Dino Melaye ne ya bayyana haka da kansa a shafinsa na kafar sadarwar zamani ta Facebook, sai dai wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa Uwargida Comfort ta rasu ne bayan ta sha fama da rashin lafiya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta samu nasarar damke wasu mutane biyu daidai lokacin da suke kokarin jefar da gawarwaki guda biyu a shiyyar Kwambai dake karamar hukumar Takum.
Ministan kwadago da samar da aiyuka, Sanata Chris Ngige, ne ya bayyana hakan a Abuja yayin da yake gabatar da jawabi a wurin bude wani taro a kan yadda za a shawo matsalar rashin aikin yi a Najeriya. Ya bayyana hauhawar alkaluman
Wasu lokutan matsalace ke sa ATM din ya hanaka kudi, a wani lokacin kuma idan abin ya shafi yaudarar yan damfarane hakan ke faruwa. Duk da cewa ana mangance irin wannan matsaloli a ko da yaushe sai dai kuma akwai kosawa da mutum k
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Gwamna Abubakar Sani Bello ya bayyana alhinin nasa ne ta bakin kaakakinsa, Malam Jibrin Ndace, inda yake taya iyalan Kure jimamin mutuwar yar uwarsu Fatima wanda ta rasu a ranar Laraba a Abuja
A yau Alhamis dinnan ne 2 ga watan Mayu, 2019, jirgin saman yakin kasar Isra'ila ya kai wani mummunan hari kan dakarun Hamas a arewacin Gaza. Sojojin Isra'ilan sun bayyana cewa sun kai harin ne bayan da wata wuta ta kama a daji...
Wata matar aure ‘yar shekaru 25, mai suna Maryam Abdullahi ta kai mijinta kara a Kotun Shari’a mai daraja ta II, dake Magajin Gari a jihar Kaduna, sanadiyyar marin ta a gaban ‘ya’yansu
Matukan jirgin sama biyu na makarantar koyon tukin jirgi a jihar Kwara a ranar Laraba, 1 ga watan Mayu, sun tsallake rijiya da baya bayan wani jirgin horo mallakar makarantar ya fado a filin jirgin saman Ilorin.
Hukumar tashoshin jiragen sama na Najeriya (FAAN) ta janye jami’anta da ke samar da tsaro daga hatsarruka da kashe gobara daga tashoshin jiragen sama na Gombe da Kebbi akan bashin fiya da naira miliyan 732 da ake bin su.
Labarai
Samu kari