Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Wani Sanatan Najeriya yayi Allah-wadai da rashin albashin Alkalai a makon nan. ‘Dan Majalisar yace bai kamata ace Alkalai su na samun matsala da albashi ba. Sanata Shehu Sani ne yayi wannan magana ba kowa ba.
Daga karshe Buhari yayi kira ga yan Najeriya dasu kasance masu bin doka da oda wajen tafiyar da rayuwarsu, sa’annan ya shawarcesu dasu yi amfani da damar Azumin watan Ramadana don samar da zaman lafiya a kasar.
Da yammacin jiya Talata ne wasu 'yan bindiga suka kai hari karamar hukumar Mulkin (Gudu) dake cikin jihar Sokoto, inda suka yiwa Sarkin garin yankan rago, bayan sun gama harbin kan mai uwa da wabi a cikin garin...
Mintuna 7 da fara wasa a gidan Liverpool, dan wasan kungiyar na gaba, Origi, ya zira kwallon farko a ragar Barcelona. Kwallon ta makale har zuwa hutun rabin lokaci. Ana dawowa daga hutun rabin lokaci ne dan wasan tsakiya na Liverp
Ya kuma rike mukamin kwamishinan 'yan sanda a jihohin Kogi da Bauchi inda ya jagoranci atisayen Operation Absolute Sanity a hanyar Kaduna zuwa Abuja a 2017. Sabo ya ce sabon kwamishinan ya kallubalanci dakarun rundunar su sake may
Sufeto Janar na 'yan sandan Muhammad Adamu, a ranar Talata ya shaidawa 'yan majalisar tarayya yadda hukumar sa ta tsaro ke iyaka bakin kokarin ta wajen kawo karshen kalubale na rashin tsaro da ya yiwa kasar nan katutu.
Duk da fama da kalubalai na rashin tsaro, jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin Najeriya ta yiwa wasu jihohi hudu da ke fadin kasar nan fintinkau ta fuskar samar da kudaden shiga a sanadiyar kwazon gwamnatin ta.
Ana kwatanta karfin tattalin arzikin kasa ne ta karfin siyayyan mutum da ke da rufin asiri a kasar. Akan haka wasu yan Tsirarun kasashe ne a duniya suka shiga sahun manyan kasashe 10 mafi arziki a 2019.
Abigail wacce ke shekarar farko a matakin diploma a kwalejin ta shiga hannun masu garkuwa da mutane ne yayinda suka kawo wani farmaki a sashen gidajen ma’aikatan kwalejin dake unguwar Heipang dake Barikin Ladi da misalin karfe 12:
Labarai
Samu kari