Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Legit.ng ta ruwaito a ranar Litinin, 6 ga watan Mayu, wanda yayi daidai da 1 ga watan Ramadana ne Musulman duniya suka dauki azumi dake alanta shiga watan Azumin Ramadana, watan da Allah mai girma da daukaka Ya saukar da Al-Qur’an
Legit.ng ta ruwaito a ranar Litinin, 6 ga watan Mayu, wanda yayi daidai da 1 ga watan Ramadana ne Musulman duniya suka dauki azumi dake alanta shiga watan Azumin Ramadana, watan da Allah mai girma da daukaka Ya saukar da Al-Qur’an
Mutane da yawa suna samun sabani akan wasu abubuwa da suke ganin kamar suna karya azumi idan sunyi, sai dai kuma a binciken da majiyarmu ta gabatar ta gano cewa akwai abubuwa kimanin 20 wadanda da mutane ke tunanin suna karya...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje a ranar Litinin 6 ga watan Mayu, ya bayyana shirin sa na sauke dukkanin 'yan majalisar gwamnatin sa da manufa ta maye gurbin su da mafiya cancantar rike madafan iko a jihar.
Mutune da-dama su ka sheka barzahu a sabon kashe-kashen Zamfara kwanan nan inda ‘Yan bindiga su ka hallaka tarin mutane a wani hari da ya jawo Mutum akalla 50 su ka bakunci lahira a Jihar Zamfara.
Tun a ranar 3 ga watan Mayu, iyayen dalibar suka shigar da korafi a ofishin tsaro na jami'ar a kan cewar diyar su ta bata. Rundunar 'yan sandan jihar Filato, ta bakin kakakinta, DSP Tyopev Terna, ta tabbatar da labarin mutuwar dal
Yusuf, mai shekaru 72, ya taba yin gudun hijira domin guje wa dauri bayan gwamnatin mulkin soji ta shugaba Buhari ta zarge shi da cin hanci. An nada Yusuf a matsayin ministan harkokin cikin gida a shekarar 1972 lokacin gwamnatin
Wani babban jigon kasar kuma tsohon minister a jumhuriya ta biyu, Alhaji Magaji Mu’azu (Ubandoman Gombe) ya rasu a yammacin ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu yana da shekaru 80 a duniya. Ya rasu bayan yayi fama da jinya.
Legit.ng ta ruwaito a daren Lahadi, 5 ga watan Mayu ne mai alarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya sanar da fara azumin Ramadana, inda yace sun samu labarin ganin sabon watan Ramadana a jahohin Yobe, Sokoto da Keb
Labarai
Samu kari