Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Sarkin Birnin Kano da Kewaye Mallam Muhammadu Sanusi II shine zai zamu Shugaban majalisar zartarwa na Masarautun guda biyar, sannan kuma Sarkin Rano shi zai zama mataimakin sa. Sannan shugabancin wannan majalisar zai zamu na karba
Hukumar hana yiwa tattalin arziki zagon kasa, ta fidda wani sabon rahoto domin zayyana dalilan ta na fara gudanar da bincike akan shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki a yayin da ya rike akalar jagoranci ta gwamnatin Kwara.
A kudirin kirkirar sabbin masarautun na farko dake gaban majalisar, an bar wa masarautar Kano kananan hukumomi 10, amma bayan majalisar ta mika kudirin ga kwamitin ta, sun rage yawan kananan hukumomin zuwa guda 8. A sabuwar dokar
Akwai yiwuwar nan ba da jimawa ba Likitoci a jihar Kuros Riba da ke Kudancin kasar nan za su yiwa aiki kaura a sakamakon ci gaba da ta'azzarar aukuwar ta'addancin masu garkuwa da mutane akan abokanan su na aiki.
Majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin kakakin majalisar Rt. Hon Alhassan Rurum ta amince da kafa sababbin masarautu guda hudu a fadin jihar Kano. "Ba a samu wadanda suka nuna rashin amincewar su ba a dakin majalisar...
Kakakin rundunar sojin saman, Komodo Ibikunle Daramola a zance da ya fito daga wajen shi cewa yayi, sun kwashi tsawon lokaci suna bibiyar wannan sansani tun 26 ga watan Afrilu. Bayan gudanar da bincike ta hanyar amfani da bayanan
Wani dan majalisa mai wakilatar karamar hukumar mulkin danbatta, Alhaji Hafizu Sani Mai Daji ya fice daga zaman majalisa a matsayin nuna rashin goyon baya a kudurin karkatsa masarautar Kano.
Shugaban wannan sabuwar hukuma shine Paul Tarfa wani tsohon Manjo-janar mai ritaya. Anyi wannan taron na kaddamarwa ne a fadar shugaban kasa dake Abuja.
A ranar Laraba ne rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Kano ta gurfanar da wani dan kasar China, Kaka Jao, mai shekaru 35, a gaban wata kotun majistare bayan samun sa bandir 270 na jabun wata atamfa. Ana tuhumar Jao, mazaunin gi
Labarai
Samu kari