Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
A jiya mun ka ji cewa wani ‘Dan Majalisa ya fito takarar Gwamna a Kogi duk da Bello ya gana da Tinubu. James Faleke, ‘dan majalisa mai wakiltar mazabar Legas shi ne zai yi takara. Falake zai ba Yahaya Bello ciwon-kai a APC.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa, an tsige kakakin majalisar dokokin jha Jigawa, Hon. Isah Idris Gwaram. An tsige shi ne a safiyar yau Alhamis, 9 ga watan Mayu lokacin wani zama.
Karfin wutar lantarki na kasa ya sake samun matsala ranar Alhamis da karfe 5:30 na safe, kamar yadda wata majiya daga kamfanin samar da hasken wutar lantarki na kasa ya sanar
A cikin 'yan shekarun nan da suka gabata ambaliyar ruwa ta yi sanadiyyar dukiyoyi harma da rayuka a wasu jihohi na fadin kasar nan. Sai dai a wannan shekarar gwamnatin tarayya ta bayar da hasashen yadda za ta magance matsalar...
Shugaban hukumar 'yan sanda na kasa, Mohammed Adamu ya bada umarnin dauko jami'an 'yan sanda sama da dubu shida daga jihar Lagos a dawo dasu jihar Zamfara, da sauran jihohi da ake fama da matsalar tsaro a kasar nan...
Al'ummar kananan hukumomin Gaya, Rano, Karaye da Bichi sun kai ziyara majalisar dokoki na jihar Kano domin nuna goyon bayan su ga matakin gwamnatin jihar na kirkirar sabbin masarautu a Kano. Idan ba a manta ba a ranar Laraba 8 ga
Mazauna karamar hukumar Okota sun zargi jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya na jihar Legas da laifin kashe wani dan acaba mai suna Aliu Rafiu. Rahotanni sun nuna cewa an kashe Rafiu ne da safiyar ranar Laraba a kan hanyarsa ta z
Legit.ng ta ruwaito za’a gudanar da Jana’izarsa a yau Alhamis a gidansa dake kofa ta biyu watau Second Gate dake unguwar Janbulo cikin garin Kano.
Jam’iyyar APC ta warware rikicin ta inda tace Gwamnan Kaduna bai zagi Tinubu ba. Wasu maganganun Gwamnan Kaduna su neman jawo masa matsala Jigon APC, wanda yanzu APC tace Jawaban El-Rufai ba su da alaka da Tinubu.
Labarai
Samu kari