Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Jama’ar kauyuka da dama a karamar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sokoto sun tsere daga gidajensu domin tsiratar da rayuwarsu yayinda yan bindiga suka kai hari kauyukansu.
Legit.ng ta ruwaito a makon data gabata ne Gudaji ya kai ma Dino Melaye ziyarar ta’ziyya bisa mutuwar mahaifiyarsa, indsa yaje gidansa domin ya jajanta masa, daga bisani kuma ya leka garejin motocin Dino don game ma idanunsa.
Haruna Sanusi, Hakimin karamar hukumar Bebeji da ke jihar Kano yayi murabus daga mukaminsa, bisa dalili na rashin lafiya da kuma sauyin tsarin masarauta da aka samu kwanan nan.
Tsohon gwamnan tsohuwar jihar Anambra, Sanata Jim Nwobodo yayi kira ga Shugabancin Igbo a 2023, cewa Najeriya ba za ta taba samun zaman lafiya ba har sai dan Igbo ya zama Shugaban kasa.
Jiya ne aka sake hallaka dinbin Bayin Allah a cikin Najeriya inda ‘Yan bindiga su ka kashe mutane a cikin Jihar Sokoto. Jama’a sun sheka cikin Kasar Nijar bayan an budawa Kauyuka wuta a wannan mugun ta’adi.
Mun samu rahoton cewa tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata David Mark, ya yi karin haske na fayyace dalilan sa na hakura da kujerar Sanata tare da janye jiki daga zauren majalisar tarayyar kasar nan.
Sarkin ya bayyana haka ne cikin wata hira da yayi da majiyarmu jim kadan bayan ya amshi sandan girma daga Gwamna Ganduje a ranar Asabar, 11 ga watan Mayu, inda yace bashi da wata burin a ganin an raba masarautar Kano saboda tana k
Yaron Sarki Kano Asraf Muhammadu Sanusi ya tofa albarkacin bakin sa kan rikicin Sarki da Mahaifin sa inda yace idan har aka tsige Sarki ko kuma a rage masa matsayi, zai yi wa al’umma su samu shugaba adali irin sa.
Yayin wani farmaki na kwanton bauna da dakarun sojin kasan Najeriya su ka kai cikin wasu kauyuka a jihar Borno, tsugune ta karewa wasu 'yan kungiyar masu tayar da kayar baya na Boko Haram 4 da tuni suka riga mu gidan gaskiya.
Labarai
Samu kari