Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Hukumar Kwastam ta fitar da muhimmiyar sanarwa ga masu neman aiki
Breaking
Hukumar Kwastam ta fitar da muhimmiyar sanarwa ga masu neman aiki
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar ta kwastam ta ce labarin ba gaskiya ba ne, a saboda haka masu neman aikin su kiyaye da kafafen dake yada labarin. Sannan ta kara da cewa yanzu haka hukumar na matakin tantance takardu da bayanan masu sha'awar aiki da ita

Tirkashi: Dogaran Sarkin Kano sun fara gudu daga fadar Kano
Tirkashi: Dogaran Sarkin Kano sun fara gudu daga fadar Kano
daga  Mudathir Ishaq

Zirga-zirga ta ragu a fadar Sarkin Kani, Muhammad Sanusi II, bayan kaddamar da sababbin masarautun yanka guda hudu da gwamna Ganduje ya yi wanda suka hada da Bichi, Rano, Karaye da kuma Gaya. Ranar Lahadin da ta gabata fadar...

Matsalar tsaro: 'Yan bindiga sun kai hari jihar Kebbi
Matsalar tsaro: 'Yan bindiga sun kai hari jihar Kebbi
daga  Mudathir Ishaq

Wasu 'yan ta'adda akan babur guda biyar sun kai hari garin Illo da ke karamar hukumar Bagudu cikin jihar Kebbi jiya Litinin da dare. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya samu rahoton cewa 'yan ta'addar sun kai harin dauke...