Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Wani shahararren masani a harkar lafiya ya yi arin haske akan yadda mai fama da matsalar gyambon ciki wato Ulsa zai gudana da azumin Ramadana cikin sassauci, hakan zai samu ne idan har ya nisanta kansa daga cima da ka iya tado ciw
Gwamnan ya kara da cewa amma abin takaicin shine yadda ragowar kabilun Najeriya ke daukan wannan halin kirki na 'yan kabilar Igbo a matsayin rauni. Okorocha na wadannan kalamai ne a wurin taron manyan sarakunan kasar nan da aka yi
A wata takarda wacce ke dauke da sa hannun shugaban kungiyar Alhaji Yusuf Ibrahim Lajawa da kuma sakatarensa Alhaji Audu Sale Utai ne muka samu wannan labari.
A ranar Litinin dinnan da ta gabatane wani mutumi da ba a bayyana sunansa ba daga unguwar Mandawari da ke jihar Kano, ya yiwa wata budurwa 'yar shekara 19 yankan rago a yayin da yake kokarin yi mata fyade ta ki bashi hadin kai...
Masu sayar da kankara a jihar Bauchi kasuwa ta bude sosai, yayin da ake matsanancin zafi ga kuma azumi a bakin al'umma, inda suke amfani da wannan damar suke cin karensu babu babbaka...
Jiya ne majalisar dokokin Najeriya ta amince da wata doka wacce za ta haramta safarar Jakuna zuwa kasashen waje, dokar wacce aka gabatar a karo na biyu, majalisar ta ce yanzu ta na zaman jin ra'ayoyin al'umma ne akan dokar...
Wani tsohon gwamnan jihar Kaduna, Alhaji Balarabe Musa, yayi kira ga yan Najeriya da su yaki mambobin majalissan dokokin kasa na tara sannan su nemi cewar su yanke albashin su.
Mai shekaru goma sha biyar, Ekene Franklin, hazikin dalibi da ya fi kowa samun nasara a jarabawar neman shiga jami'a ta hukumar JAMB wanda samu maki 347, ya yi furuci dangane da dalilin wannan gagarumar nasara da ya samu.
Rundunar soji sama tace aikinta na Operation DIRAN MIKIYA da take na da hadin gwiwa da dakarun sojojin reshe na 271 tayi nasarar kashe yan fashi da makami 12 a dajin Kamuku, Birnin Gwari, Kaduna.
Labarai
Samu kari