Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Gwamnonin sun bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da Abdulrazaque Bello-Barkindo, shugaban sashen sadar wa da yada labarai a hedikwatar kungiyar gwamnoni (NGF), ya fitar a ranar Litinin. Gwamnonin sun ce hukumar NFIU na yin shis
Majiyar Legit.ng ta ruwaito hukumar kwana kwana ta jahar Kano ce ta bayyana haka ta bakin kaakakinta, Alhaji Saidu Mohammed a ranar Litinin, 20 ga watan Mayu, inda yace lamarin ya auku ne a ranar Lahadi, 19 ga watan Mayu da misali
Wasu yan bindiga sun hallaka akalla mutane 17 a mumunan harin da suka kai kauyukan Zamfara uku dake karamar hukumar Birnin Magaji dake jihar Zamfara, Daily Trust ta samu rahoto.
Hakimin ya bayyana cewa babbar dalilinsa na ajiye wannan mukami shine saboda kwace sarautar durbin Katsina daga wajensa, inda aka tabbatar ma Sarkin Gabas, kuma hakimin Mani da sarautar Durbin Katsina inji rahoton Legit.ng
Majiyar Legit.ng ta ruwaito NiMet ta bayyana haka ne a ranar Lahadi, 19 ga watan Mayu cikin wata sanarwa data fitar a babban birnin tarayya Abuja, inda tace za’a samu taruwar hadari da yiwuwar ruwan sama mai karfi a jahohin Kaduna
Wata majiya mai tushe, da harin ya shafi 'yan uwan ta, ta shaida wa jaridar Daily Trust a Maiduguri cewar mayakan sun kai hari garin ne da misalin karfe 8:10 na daren ranar Asabar, inda suka yi harbin iska kafin daga bisani su far
A yayin da ya kasance mafi girman kamfanin sadarwa a nahiyyar Afirka ta fuskar masu amfani da kuma girman kasuwanci, kamfanin MTN a makon da ya gabata ya fidda jerin sunayen mutane masu rike da babban kaso na hannun jari.
Da ya ke dai Hausawa na cewa zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana muzuru ana shaho sai yayi, mun samu cewa wata daliba, Palmatah Mutah, daya daga cikin 'yan Matan makarantar Sakandire ta garin Chibok ta kammala karatun digiri.
Bayyanar wani faifan bidiyo da ya nuna yadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi sassarfa cikin karsashi yayin ibadar aikin Umara a birnin Makkah na kasa mai tsarki, ya sake janyo cecekuce dangane da koshin lafiyar sa.
Labarai
Samu kari