Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Dawowarsa daga kasar Saudiyya ke da wuya, Shugaba ya jagoranci taron majalisar zantarwa na karshe a wa'adinsa na farko matsayin shugaban kasan Najeriya a ranar Laraba, 21 ga watan Mayu, 2019.
Rahatonni na nuna cewa mutum 18 ne suka mutu a kauyen Yargamji dake karamar hukumar Batsari, mutum 5 a karamar hukumar Danmusa da kuma mutane 11 a kauyen Sabon Layi dake karamar hukumar Faskari.
A ranar Talata 21 ga watan Mayu ne shugaban hafsin hafsohin Najeriya, Lafanat Janar Tukur Buratai ya kaddamar da sabbin gidajen ma'aikatan Jami'ar Sojojin Najeriya da ke Biu, NAUB a Jihar Borno. A jawabin da ya yi wurin taron, Mr
Wani bidiyo ya billo na jami’an yan sanda a lokacin da suke kakkabe maboyar yan bindiga a yankin karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina. A cikin bidiyon an nuna yadda jami’an yan sanda suka yi wa sansanin yan ta’addan kawanya
Anyi jana’izar mutum 18 da yan bindiga suka kashe a kauyen Yar Gamji da ke karamar hukumar Batsari a jihar Katsina a safiyar ranar Laraba, 22 ga watan Mayu a makabartan Dan Takum bayan anyi sallar gawa a fadar sarkin Katsina.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Magaji Da’u Aliyu, ya bayyana cewa abun kunya ne ace tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo na iya sauya yadda lamarin tsaro yake a kasar saboda makirci.
Daya daga cikin motocin da ake amfani da su wajen zirga-zirgan jama’a a Lagas wacce aka fi sani da BRT ta kama da wuta a gadar third mainland. Motar wacce ta doshi hanyar Iyana-Oworo ta kama da wuta ne bayan ta wuce yankin Adeniji
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun sake kai hari a sansanin sojojin Najeriya da ke Borno inda suka kashe wasu, suka raunata wasu sannan wasu sojojin sun bata. Sun kai harin ne a sansanin soji na 5 Brigade da 159 Task Force Batt
Ana tafka gumurzu a asibitin koyarwa na jami’ar Jos yayin da dalibai mata musulmai masu daukar horo a asibitin suka yi zargin cewa ana tursasa su cire hijabi a sashin kiwon lafiya dake asibitin.
Labarai
Samu kari