Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Buratai ya kaddamar da sabbin gidajen ma'aikata 20 a NAUB
Buratai ya kaddamar da sabbin gidajen ma'aikata 20 a NAUB
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Talata 21 ga watan Mayu ne shugaban hafsin hafsohin Najeriya, Lafanat Janar Tukur Buratai ya kaddamar da sabbin gidajen ma'aikatan Jami'ar Sojojin Najeriya da ke Biu, NAUB a Jihar Borno. A jawabin da ya yi wurin taron, Mr

Harin Boko Haram ya yi sanadin rasuwa da jikkatan sojoji a Borno
Breaking
Harin Boko Haram ya yi sanadin rasuwa da jikkatan sojoji a Borno
daga  Aminu Ibrahim

'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun sake kai hari a sansanin sojojin Najeriya da ke Borno inda suka kashe wasu, suka raunata wasu sannan wasu sojojin sun bata. Sun kai harin ne a sansanin soji na 5 Brigade da 159 Task Force Batt