Labarai

Labarai Zafafan Labaran

'Yan bindiga sun kashe mutane fiye da 26 a jihar Katsina
Breaking
'Yan bindiga sun kashe mutane fiye da 26 a jihar Katsina
daga  Mudathir Ishaq

A cewar majiyar, an kashe mutane 11 a garin Sabon Layin Galadima dake karkashin karamar hukumar Faskari, yayin da aka kashe mutane biyar a Mara Zamfarawa dake karamar hukumar Dan Musa tare da sace dabbobi da dama. Gidan Talabijin

Menene makomar Gareth Bale a Real Madrid?
Menene makomar Gareth Bale a Real Madrid?
daga  Mudathir Ishaq

Bayan sun kare a mataki na uku da maki 19 tsakaninsu da zakarun gasar La Ligar ta bana wato Barcelona. Kocin kungiyar Zinedine Zidane na kokarin gina sabuwar tawaga domin fuskantar kalubalen dake tafe.

Jami’an sojin ruwan Najeriya sunyi wani gagarumin kame
Jami’an sojin ruwan Najeriya sunyi wani gagarumin kame
daga  Mudathir Ishaq

“ Farashin shinkafar da muka kama a kasuwa ya kai naira miliyan 8. Amma dai bashi bane abin dubawa a nan, durkeshewar tattalin arzikin da fasa kwaurin ke haifarwa kasar mu shi ne abin dubawa. Yana kara baza yaduwar rashin aikinyi,

Dalibi ya kashe kansa saboda ya fadi jarabawa
Dalibi ya kashe kansa saboda ya fadi jarabawa
daga  Aminu Ibrahim

Rahotanni sun ce Ebiweni da dauki rayuwarsa ne ta hanyar tsunduma kansa cikin wani rafi da ke kusa da jami'ar a Amassoma da ke kudancin garin Ijaw sakamakon fadi jarabawa da ya yi. Kimanin dalibai 50 cikin 169 da suka rubuta jarab