Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Shahararren marubucin nan, Farfesa Wole Soyinka, ya caccaki gwamnatin tarayya kan harin da ta kai ma tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo bisa ra’ayinsa da ya bayyana cewa ta’addancin yan Boko Haram da harin da makiyaya ke dauk
An sako shugaban mafarautan garin Ibokun da ke karamar hukumar Ibokun a jihar Osun da aka sace a ranar Litinin tare da wata mace mai suna Mrs Tayo George bayan biya masu garkuwa da mutanen zunzurutun kudi Naira miliyan 1.5.
Wani dan Najeriya da yayi aure kwanan nan ya shawarci maza da su guji mata yan kasa da shekaru 25 idan za su nemi aure.mA wani rubutu da ya wallafa a shafin zumunta, mutumin mai suna Olaseni yace shekaru 25 ne lokacin da mata suke
Gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, a ranar Laraba ya zama sabon shugaban majalisar gwamnonin Najeriya inda ya lallasa gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i a zaben da aka gudanar a sakatariyar majalisar dake Abuja.
Ministan sufuri, Rotimi Amaechi a ranar Laraba, 22 ga watan Mayu cikin barkwanci yayi godiya ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari kan rashin mayar dashi Musulmi, cewa ya sha caccaka lokuta da dama kan cudanya da Shugaban kasar wanda
Shararren malamin addinin Musuluncin nan, kuma shugaban Darikar Tijjaniyya na Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi karin haske dangane da ra'ayoyinsa kan rarraba masarautar Kano da Ganduje yayi...
A daidai lokacin da azumin watan Ramadana ke kara ja, a yanzu haka ana gab da shiga goman karshe na wannan wata mai tarin falala. Dararen goman karshe na wannan wata sune mafi darajar darare ga Dan Adam, ayyukan Alkhairi a cikin s
Majiyar Legit.ng ta ruwaito gwamnan jahar Maradi ta kasar Nijar, Zikiri Umar ne ya bayyana haka yayin wata tattaunawa da yake a gidan talabijin na kasar Nijar, inda yace yan gudun hijiran sun shiga Nijar ne sakamakon matsalar tsar
Gwamnan jihar Kwara Alhaji Abdulfatah Ahmed ya dakatar da dukkanin 'yan majalisar fadarsa daga yau Larabar nan 22 ga watan Mayu 2019.
Labarai
Samu kari