Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An sako shugaban mafarauta da aka sace bayan an biya N1.5m
An sako shugaban mafarauta da aka sace bayan an biya N1.5m
daga  Aminu Ibrahim

An sako shugaban mafarautan garin Ibokun da ke karamar hukumar Ibokun a jihar Osun da aka sace a ranar Litinin tare da wata mace mai suna Mrs Tayo George bayan biya masu garkuwa da mutanen zunzurutun kudi Naira miliyan 1.5.