Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Wata kotu ta sake hana Ganduje kafa sabbin masarautu a Kano
Breaking
Wata kotu ta sake hana Ganduje kafa sabbin masarautu a Kano
daga  Mudathir Ishaq

Wata babbar kotun jihar Kano karkashin jagorancin Justis Ahmed Tijjani Badamasi ta hana Gwamna Abdullahi Umar Ganduje kafa sabbin masarautu a jihar. Justis Badamasi ya kuma umurci gwamnan da ya janye daga nada kowa sarki.

An soke bikin ranar 29 ga watan Mayu a mahaifar shugaba Buhari
Breaking
An soke bikin ranar 29 ga watan Mayu a mahaifar shugaba Buhari
daga  Aisha Musa

Gwamnatin jihar Katsina ta soke dukkanin abubuwa domin bikin ranar 29 ga watan Mayu sai dai rantsar da gwamna da mataimakinsa kawai za a yi domin yin alhinin mutuwar wadanda yan bindiga suka kashe wannan makon a jihar.

Kotu ta hana Gwamna Lalong kirkiro masarautu a Jos
Kotu ta hana Gwamna Lalong kirkiro masarautu a Jos
daga  Aminu Ibrahim

Wata babban kotun Jihar Filato, a ranar Alhamis ta bayar da umurnin dakatar da Gwamna Simon Lalong daga kirkiran wata sabuwar masarauta daga masarautar Gbong Gwom Jos. Jastis Christine Dabup ya bayar da umurnin bayan sauraron lauy

Ana biya na naira 180 ana saduwa dani - Fatmata
Ana biya na naira 180 ana saduwa dani - Fatmata
daga  Mudathir Ishaq

A wata hira da manema labarai suka yi da wasu 'yan mata guda biyu a kasar masu suna Mariam da Fatmata sun bayyanawa manema labaran yadda ake saduwa da su a kowanne kwana daya inda ake ba su Leone 5,000 wato kimanin naira 180...

Muhimman abubuwa 5 da baku sani ba a kan IGP Mohammed Adamu
Breaking
Muhimman abubuwa 5 da baku sani ba a kan IGP Mohammed Adamu
daga  Mudathir Ishaq

A ranar Alhamis, 23 ga watan Mayu, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da Mohammed Abubakar Adamu a matsayin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya (IGP) mai cikakken iko Ga wasu muhimman abubuwa 5 a kan sabon IGP Adamu