Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Hotunan manyan ayyukan da Buhari ya kaddamar a jihar Ogun
Breaking
Hotunan manyan ayyukan da Buhari ya kaddamar a jihar Ogun
daga  Aminu Ibrahim

A yau Asabar ne shugaba Muhammadu Buhari ya isa Abeokuta babban birnin jihar Ogun domin kaddamar da wasu ayyuka da Gwamna Ibikunle Amosun ya yi. Gabanin zuwan shugaban kasar an tsaurara tsaro a garin Abeokuta da wasu sassan jihar

Yanzu-yanzu: Jonathan ya samu sabon mukami
Yanzu-yanzu: Jonathan ya samu sabon mukami
daga  Mudathir Ishaq

Jiya Juma'a ne 24 ga watan Mayu, gwamnan jihar Bayelsa, Seriake Dickson, ya bai wa tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan mukamin mai bada shawara ta musamman a fannin ilimi...