Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Malami Abu Ammar ya bayyana yadda yayi a hannun DSS. Shehin Malamin da DSS su ka kama a Katsina ya fito yayi magana ne a wajen tafsirinsa. Malamin yake cewa shi kadai ya ga abin da na gani lokacin da aka tsare bayan ya soki Buhari
Jamiu Odukoya wanda shine mai gidan da mutanen ke haya a ciki yace, rikici tsakanin ma’auratan ya kai shekara biyu yanzu. Kullum mijin bai da magana sai cewa ba fa shi bane uban yaron da ya kashe.
Kwana biyu da suka wuce, alkalin kotun daukaka kara, Mai shari'a Zainab Bulkachuwa, ta ceto kanta daga rikicin karar zabe da take saurara, bayan da jam'iyyar PDP ta taso da zancen cewa mijinta dan jam'iyyar APC ne...
A yau Asabar ne shugaba Muhammadu Buhari ya isa Abeokuta babban birnin jihar Ogun domin kaddamar da wasu ayyuka da Gwamna Ibikunle Amosun ya yi. Gabanin zuwan shugaban kasar an tsaurara tsaro a garin Abeokuta da wasu sassan jihar
Jiya Juma'a ne 24 ga watan Mayu, gwamnan jihar Bayelsa, Seriake Dickson, ya bai wa tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan mukamin mai bada shawara ta musamman a fannin ilimi...
Da yake shelantawa manema labarai batu, sabon kwamishinan yan sandan jihar, Muhammad Ndatsu yace kama wadannan yan fashi ya zo ne bayan mako biyu da kaddamar da atisayen “Operation Puff Adder” wanda Sufeto yan sanda ya gabatar a j
Mai shekaru 49 a duniya, zababben gwamnan jihar Zamfara a karkashin jam’iyar PDP ya kasance cikin siyasa tsawon shekaru 20 kenan yanzu, inda ya taba rike mukamin kwamishina da kuma dan majalisar wakilai ta tarayya.
Hukumar yan sandan jihar Adamawa ta bayyana cewa Ungulun da ta tsare a garin Mahia dake jihar Adamawa ta ci naman N30,000 cikin kwanaki shida a ofishin hukumar.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan acaban sun dauki wannan mataki ne bayan cin zarafin guda daga cikinsu da Yansandan suka yi saboda yaki amincewa ya basu kudi, inda yan acaban suka ce sun gaji da cin zalinsu da Yansandan suke yi sun
Labarai
Samu kari