Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Ahmadu Fintiri, zababben Gwamnan jihar Adamawa, yace a shirye yake don tabbatar da magance rashin adalcin da gwamnatin Gwamna Jibrilla Bindow mai barin gado ya aiwatar akan al’umman jihar.
Ana sa ran shugaba Muhammadu Buhari zai kai ziyara jihar Gombe yau Litinin, 27 ga watan Mayu domin kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Ibrahim Hassan Dankwambo, ya yi a jihar yayinda wa'adinsa ya kusa karewa.
Da take magana a cikin shirin gidan Talabijin na kai tsaye, Maryam ta ce Aisha tayi magana ne ba tare da tana da ilimi ko bayanai a kan shirin SIP ba. Ta ce yanzu haka kananan hukumomi 12 a jihar Adamawa na cin moriyar shirin, bay
Kamar yadda jaridar BBC Hausa ta ruwaito, gwamnan jihar Zamfara mai jiran gado, Muhammad Bello Mutawalle, ya haskaka hanyoyin da zai bi wajen yaye karfen kafa na matsalolin rashin tsaro da suka yiwa jihar dabaibayi.
Rahotanni da ke zuwa mana daga jaridar Premium Times sun nuna cewa, jami’an hukumar da ke kula da gidajen yari na kasa babin jihar Kano, sun yi ram da wata mata mai suna Rifkatu Anthony bisa zargin kai wa fursunoni muggan kwayoyi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Amaechi ya bayyana haka ne a ranar Lahadi, 26 ga watan Mayu yayin da yake jawabin godiya ga Allah a cocin St Gabriel Chaplaincy dake unguwar Durumi na babban birnin tarayya Abuja.
Legit.ng ta ruwaito shugaba Buhari ya bayyana haka ne ta bakin kaakakinsa, Malam Garba Shehu, wanda yace Dantata ya samar da wani tsarin taimaka ma matasa da dama wajen a fannin kasuwanci ta hanyar basu jari tare da habbaka kasuwa
“Amma abin mamaki kuma abin damuwa shine har yanzu wannan gwamnatin da nayi abinda nayi don ita kamar bata san na yi ba, babu wanda ya damu da lafiyata a cikinsu, wanda idan da ace na samu wani abin alheri daga wannan lamari na ta
Fadar Shugaban kasa tayi karin haske a game da abin da ya hana Buhari ganawa da Sarkin Saudi a lokacin da ya je Umrah. Ahmad ya fadi meya hana Buhari ganin keyar Sarkin Saudi a lokacin da ya je Umrah.
Labarai
Samu kari