Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Buhari zai garzaya jihar Gombe yau
Buhari zai garzaya jihar Gombe yau
daga  Abdul Rahman Rashid

Ana sa ran shugaba Muhammadu Buhari zai kai ziyara jihar Gombe yau Litinin, 27 ga watan Mayu domin kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Ibrahim Hassan Dankwambo, ya yi a jihar yayinda wa'adinsa ya kusa karewa.