Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
A cewar jaridar Dailymail, mutumin wanda ba a bayyana sunansa ba yana zaunee shi daya ne a cikin dakin nashi inda yakee jiran sauran 'yan uwanshi su karaso garin da yake mai suna Nakhon Ratchasima ranar Litinin da dare...
Wasu da ake zargin makiyaya ne sun kashe mutane shida 'yan gida daya a kauyen Dangwal dake kan hanyar Jos zuwa Kaduna, cikin karamar hukumar Riyom dake jihar Filato, a daren ranar Litinin 27 ga watan Mayu...
Gwamnan ya bada wannan sanarwa ga manema labarai ranar Alhamis a Gusau babban birnin jihar, inda ya ce gwamnatinsa za ta maida hankali akan harkokin noma kana za ta bada kulawa ta musamman kan noma kwakwar manja.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Malamin ya bayyana haka ne yayin taron rufe tafsirin Al-Qur’ani na watan Ramadana daya gudana a dandalin Murtala dake cikin garin Kaduna, a ranar Alhamis, 30 ga watan Mayu.
Dakta Fatima Atiku, Diyar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar ta ce ba za ta taba mantawa da aikin da tayi a matsayin Kwamishinan lafiya a karkashin gwamna Muhammadu Bindow da ya kammala
"Na zama uba ga duk yaran dake gidan nan, zan ci gaba da kulawa da walwalar su daga wannan karamar sallar mai zuwa. "Zan yi amfani da kudi na domin dinka musu tufafi da naman da zasu ci, da kuma duk wani abu da zai saka su farin
Shugaba Muhammadu Buhari ya dira babban filin jirgin saman Sarki AbdulAziz dake garin Jiddah, kasar Saudiyya misalin karfe 6 na yammacin Alhamis, 30 ga watan Mayu, 2019.
Mun samu labari cewa Ma’aikatan Oyo sun sha alwashin sa kafar-wando-daya da Gwamna Makide Seyi, daga hawansa mulki. Shugabannin kananan hukumomi za su yi ta, ta kare da sabon Gwamna a gaban kotu.
Bayan kwanaki takwas da dawo wa daga kasar Saudiya inda ya gudanar da aikin Umara, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tashi daga birnin Abuja a ranar Alhamis zuwa birnin Jedda na kasar Saudiya.
Labarai
Samu kari