Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya caccaki Faransa kan sukar Iran game da hukuncin kisa, yana zarginta da take hakkin bil adama a Gaza.
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya caccaki Faransa kan sukar Iran game da hukuncin kisa, yana zarginta da take hakkin bil adama a Gaza.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Tsarin kundin mulkin Najeriya ya yarda gwamnoni suyi wa'adi sau biyu ne kawai, ko wanne wa'adi zasu yi shekara hudu a kan mulki, ya zama shekaru takwas kenan duka idan aka hada. A wannan rahoton majiyarmu Legit.ng za ta kawo...
Jiya Juma'a ne wata kotu a garin Ado-Ekiti ta raba wasu ma'aurata da suka shafe shekaru 14 suna tare, masu suna Amaka Nwafor mai shekaru 36, da mijinta, Friday Nwafor mai shekaru 47 a duniya...
Jiya Juma'a ne 'yan kungiyar 'yan uwa musulmai wadanda aka fi sani da 'yan shi'a suka kone tutar kasar Amurka da ta kasar Isra'ila a lokacin da suke zanga-zanga akan kashe musulmai da ake yi a kasar Falasdinu...
Hadaddiyar Kungiyar Masu Shirya Finafinan Hausa, MOPPAN, Kabiru Maikaba ya ce nan ba da dade wa ba kungiya za ta kafa dokar hana masu shirya fina-finai yin fim din soyaya. A hirar da Maikaba ya yi da BBC a ranar Alhamis, ya koka k
A ranar Juma'a 31 ga watan Mayu ne wata alkaliyar kotun Majistare ta yankewa wasu manoma biyu hukuncin zaman shekaru bakwai a gidan yari saboda satar shanu. A yayin yanke hukuncin, Majistrate Hauwa Yusuf ta yanke wa Abdullahi Abub
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Ruwan Godiya, wanda Malami ne a kwalejin kimiyya da fasaha ta jahar Katsina, ya fada hannun yan bindigan ne a yayin da yaje wajensu domin biyan kudin fansan wani abokin aikinsu da yan bindigan suka yi g
An shiga halin dar-dar a rana Juma’a 31 ga watan Mayu a jihar Kaduna lokacin da jami’an yan sanda suka bude wutan harbi a sama domin tarwatsa mambobin kungiyar Shi’a, wadanda suka mamaye unguwanni domin zanga-zangar ci gaba da tsa
Hukumar lafiya ta duniya ta ayyana sigari a matsayin annoba kuma daya daga cikin cututtukan da duniya ba ta taba ganin irinsu ba. Ta shawarci kasashe da su dauki sabbin matakan hana amfani da taba sigari da kuma dakile tallace-tal
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ce mutane sun dameshi kuma sun tsorata shi a lokacin da ya hau kujerar shi ta minista a shekarar 2015. Yayi bayanin ne jiya Litinin a Abuja a lokacin da aka ma'aikatar matasa da...
Labarai
Samu kari