Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Hukumar 'Yan sandan Farar Hula (DSS) ta gargadi 'yan suyi takatsantsan da irin abubuwan da suke wallafawa a shafukansu na sada zumunta saboda ta fara farautar mutanen da ke wallafa abubuwan da ka iya janyo rikici a kasa. Premium T
Jam’iyyar APGA tace zata kalubalanci Bello Matawalle na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben da aka gudanar a ranar Asabar 9, Maris 2019 a jihar Zamfara.
Wata yar jihar Kano, mai shekaru 17 da haihuwa, Sadiya Shehu, mazauniyar Tudun Murtala, karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano ta kashe kanta a ranar Litinin sakamakon rashin jituwan da ya auku tsakanin iyayenta har ya kai ga saki
A yau Laraba 12 ga watan Yuni ne 'yan Najeriya ke bukin tunawa da zabe mafi karbuwa ga al'umma a tarihin Najeriya. Tsohon shugaban mulkin soji, Ibrahim Babangida ne ya soke zaben na ranar 12 ga watan Yunin 1993 wanda marigayi Cif
Da ya ke bayyana hakan ranar Laraba, Ladodo ya ce mutumin na daga cikin mutane 22 da rundunar 'yan sanda ta kama, cikinsu har da jami'in dan sanda mai mukamin sufeta, bisa aikata laifukan da suka hada da fashi da makami, garkuwa
Wani abu da ya faru mai kama da almara a jihar Kano, yayin da aka sace duka cinikin da aka yi na wadanda suka shiga gidan Zoo na Kano a wannan karamar sallar. Da farko dai gidan rediyon Freedom da ke Kano shine ya fara ruwaito...
“Tun da har kasar China da India da Indonesia suka samu cigaba, toh banga abinda zai hana Najeriya samun cigaban da take bukata ba, China da Indonesia sun samu cigaba ne a karkashin tsarin mulkin kama karya.
Gaskiya ne. A halin yanzu ana kokarin yadda za a ceto shi daga hannun wadanan bata garin. Operation Puff Adder sun amsa kirar da a kayi musu kan harin amma saboda a cikin gonarsa ne abinda ya faru can kusa da dajin Rugu, 'Yan bind
Wani ganau kan rasuwar marigayi MKO Abiola ya rasu ya bayyana yadda akwai yiwuwar ya mutu tun a gidan shugaban kasa kuma idan akwai yiwuwar ceto rayuwansa a wannan lokacin. A watan Yulin 1998 harkokin siyasar Najeriya na gudana ci
Labarai
Samu kari