Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi karin haske kan dalilinsa na tallata tikitin musulmi da musulmi a tarayyar Najeriya.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi karin haske kan dalilinsa na tallata tikitin musulmi da musulmi a tarayyar Najeriya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Uwar gidan shugaban kasa, Hajiya Aisha Buhari wadda ta samu wakilcin babban mai taimaka mata na musamman kan harkokin mulki, Hajia Hajo Sani ta shawarci matan da aka karrama su zama masu bayar da tarbiya ga kananan yara mata a kas
Harin da aka kai ranar Asabar din da ta gabata wanda yayi sanadiyyar mutuwar mutum 25 a wasu kauyuka na karamar hukumar Rabah dake jihar Sokoto ya bar baya da kura.
Sauran yan takarar biyu su ne: tsohon kakakin majalisar Kawuwa Shehu Damina wanda ke wakiltar gundumar Darazo da Tijjani Muhammad Aliyu, shugaban masu rinjaye na majalisar wanda ke wakiltar gundumar Azare/Mangala.
A jiya Juma'a ne aka kama wani malamin jami'a dake koyarwa a bangaren aikin banki a jami'ar jihar Ekiti, dake Ado Ekiti, Dr. O.O Aduwo, tsirara haihuwar uwarshi yana kokarin yin zina da wata dalibarshi wacce aka bayyana sunanta...
Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, a ranar Juma'a ya rantsar da Alkali Mohammed Sulaiman Ambursa a matsayin sabon mukadddashin alkalin alkalan jihar sakamakon rashin amincewar majalisar dokokin jihar da alkali Asabe Karat
“ Ko da jami’anmu suka tsamo shi daga cikin ruwan, bai san inda kansa yake ba, a nan aka garzaya dashi asibitin kwararru ta Murtala Muhammad inda aka tabbatar da mutuwarsa.” A cewar jami’in.
Rundunar 'Yan sanda na Jihar Kano ta yi tsokaci kan labarin da ke yaduwa na cewa goggon biri ya hadiye zunzurutun kudi naira miliyan 6.8 da aka ce ciniki ne na kwanaki 5 da a kayi a Zoo ne yayin bikin Sallah. Mai magana da yawun '
Usman Nagogo ya kama aiki a matsayin sabon kwamishinan 'Yan sanda na jihar Zamfara bayan an yi wa tsohon kwamishinan, Celestine Okoye canjin wurin aiki zuwa hedkwatan hukumar da ke Abuja. Sanarwar ta fito ne daga bakin mai magana
Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, ya sallami mukaddashiyar shugabar alkalan jihar, Elizabeth Asabe Karatu, kan karar da ta shigar majalisar kolin shari'a cewa gwamnan ya ki tabbatar da ita saboda ba Musulma bace.
Labarai
Samu kari