Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Talauci ne ke kawo tashin hankali a kasarmu, inji Buhari
Talauci ne ke kawo tashin hankali a kasarmu, inji Buhari
daga  Mudathir Ishaq

Shugaban wanda ke jawabi a ranar bikin cika shekara 20 na kawo karshen mulkin soji a Najeriya ya ce: “ Idan banbanci tsakanin masu kudi da talakawa ya karu, to sai rashin zaman lafiya ma ya karu.”

Hanyoyi 5 da ake gane takardan naira ta jabu
Breaking
Hanyoyi 5 da ake gane takardan naira ta jabu
daga  Aminu Ibrahim

Mutane da dama sun taba fadawa tarkon masu yada kudaden jabu saboda ba su iya banbance takardan naira mai kyau da jabu ba. Idan hakan ya taba faruwa da kai ko kuma kana son yin takatsantsan don kaucewa bata-gari masu bawa mutane j