Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi karin haske kan dalilinsa na tallata tikitin musulmi da musulmi a tarayyar Najeriya.
Sanannen malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya yi karin haske kan dalilinsa na tallata tikitin musulmi da musulmi a tarayyar Najeriya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
An zabi wani mamba mai wakiltan Yamaltu ta yamma a majalisar dokokin jihar Gombe, Abubakar Sadiq Ibrahim, a matsayin kakakin majalisar jihar na shida a ranar Juma’a, 14 ga watan Yuni.
Babban Sakataren majalisar dinkin duniya, Antonio Guterres yajinjina wa karamcin shugaban kasa Muhammadu Buhari a wajen yaki da cin hanci da rashawa.
Shugaban wanda ke jawabi a ranar bikin cika shekara 20 na kawo karshen mulkin soji a Najeriya ya ce: “ Idan banbanci tsakanin masu kudi da talakawa ya karu, to sai rashin zaman lafiya ma ya karu.”
Hukumar yaki da fasa kwabri ta zubar da masu neman aiki da ita da basu da muhimman abubuwan da ake nema, kuma mutane 524,315 suka nemi aiki da hukumar wacce ke bukatar mutum 3,200 kacal.
Sakamakon zaben ranar 12 ga watan Yuni, shekarar 1993, da aka yi watsi dashi, wanda hukumar zabe ta lokacin ta bai wa wata kotu a jihar Legas. Kamar yadda sakamakon zaben ya nuna Cif MKO Abiola ya samu kuri'u 8,341,309...
'Yan bindiga sun cigaba da kai hare-hare akan wasu kauyuka na karamar hukumar Shiroro, dake jihar Neja, a jiya Alhamis dai 'yan bindigar sun kashe sama da mutane 70, inda wasu karin kauyuka guda takwas suke fuskantar barazanar...
Mutane da dama sun taba fadawa tarkon masu yada kudaden jabu saboda ba su iya banbance takardan naira mai kyau da jabu ba. Idan hakan ya taba faruwa da kai ko kuma kana son yin takatsantsan don kaucewa bata-gari masu bawa mutane j
Lamarin bude wani gidan rawa na halal a birnin Jiddah da ke kasar Saudiyya ya haifar da cece-kuce a shafukan sada zumunta na kasar, inda mutane ke tofa albarkacin bakunansu.
A jiya ne muka kawo muku rahoton cewa an nemi cinikin bukukuwan sallah da aka yi a gidan Zoo na jihar Kano an rasa. A cikin daren jiyan ne gidan Rediyon Freedom na jihar Kano ya cigaba da gabatar da bincike akan yadda aka yi...
Labarai
Samu kari