Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Farfesa Abiodun Ogunyemi, shugaban kungiyar ASUU kuma tsohon farfesa a jami'ar Nnamdi Azikiwe(Unizik), Awka, a jihar Anambra, da Farfesa Ikenna Onyido sunce wasu jami'oin Najeriya basu kai yadda ake kuranta su ba
Daraktan hukumar cigaban harkokin noman jihar Kaduna mai kula da yankin Maigana, Alhaji Ahmad Abubakar ne ya bada wannan sanarwa a ofishin hukumar dake Sabon garin Zaria.
Ba tare da bata lokaci ba motar dake dauke da jami’an ta juya domin komawa inda ta fito. Sai ga wani mai babur nan ya nufo su da niyyar tsayar dasu inda yake cewa ai mafarauta ne ba miyagun mutane bane.
An bude Masallacin ne makonni biyu da suka wuce inda aka gudanar da Sallar juma'a ta farko a cikinsa. Amma bayan sati ya zagayo sai hukuma ta hana gabatar da Sallar Juma'a a Masallacin saboda kin yin biyayya da gangan da masu ruwa
Shugaban babban bankin nan na nahiyyar Afirka, United Bank for Africa (UBA), Mista Tony Elumelu, ya shawarci gwamnatin Tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Muhammadu Buhari kan yadda za a magance talauci a kasar nan.
Solomon ya kara da cewa kafin matashin ya mutu, ya bayyana cewar ya ji wata kara daga kusurwar da ya ajiye gunkin a dakinsa tare da jin wata katuwar murya na cewa 'ina bukatar jinin da zan sha'. Majiyar ta kara da cewa tun da mata
Wakaso ta bayyana cewar an nada Amina a mukamin ne bayan mijin tsohuwar shugabar kungiyar ya fadi zaben 2019. Hadiza Abubakar, matar tsohon gwamnan jihar Bauchi, Mohammed Abubakar, ce ta]sohuwar shugabar kungiyar matar gwamnonin
A yayin sabunta ta'addanci, wani harin 'yan fashin daji da ya auku a kwana kwanan nan ya salwantar da rayukan kimanin mutane 34 cikin kauyukan Tudun Kafau da kuma Gidan Wawa dake karkashin karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara.
Wasu Mata sun yi kwana da kwanaki su na rokon Ubangiji da Buhari ya samu kwarin gwiwa da lafiyar yin mulki cikin sauki. Matan na APC sun kuma huro wuta sun nemi Buhari ya basu mukamai.
Labarai
Samu kari