Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wani abu da ya faru wasu ma'aurata Mista Abiodun Orebela da matarsa Lola, wanda suke zaune a jihar Ogun, hakan ya biyo bayan ma'auratan biyu da suke zaune a unguwar Satellite Town, sun samu haihuwa bayan shafe shekaru 10 suna...
A cewar wani mutumi, ya bayyana cewa akwai yiwuwar matarsa ta na so ya kwanta da kanwarta, ganin yadda kanwarta take yawo cikin kayan bacci a gidansu ba tare da matar tasa tayi mata korafi ba...
Yahaya Bello ya gamu da matsalar farko wajen takara na tazarcen Gwamna daga APC. Yanzu haka shugabannin APC a Jihar Kogi sun shiga kotu kamar yadda aka yi a Zamfara inda su ka ce tun fari kakabawa mutane gwamnan aka yi.
Wani mutumi dan Najeriya ya bayyana yadda wasu Fulani Makiyaya suka kubutar dashi tare da dan uwansa daga hannun wasu miyagun masu garkuwa da mutane a jihar Ondo. A cewar mutumin, barayin sun yi garkuwa da sune lokacin da suke...
Asirin wani mutumi mai suna Mista Bayo ya tonu, yayin da aka sanya wata hira da yayi da matar babban abokinsa a shafin sada zumunta na Twitter. A cikin hirar ta su da aka sanya a Twitter din, mutumin wanda aka bayyana sunansa...
Sabuwar masarautar Rano dake jihar Kano ta fara bincikar Hakimai guda hudu da suka ki bin umarninta. Hakiman sun hada dana karamar hukumar Doguwa, Alhaji Aliyu Harazimi; karamar hukumar Kura, Alhaji Bello Ado Bayero; karamar...
Darius Ishaku, gwamnan jihar Taraba, ya saka dokar hana fita daga gida a garin Jalingo biyo bayan barkewar sabon rikicin kabilanci a tsakanin al'ummar Kona da ATC. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Bala Dan Abu, mai taima
Mun kawo kadan dafa cikin abubuwan ya kamata a sani ba game da Marigayi Mohammed Morsi. Kadan daga ciki shi ne an haifi Morsi a wani Gari da ke Arewa da babban Birnin Cairo na Misra.
A wani sakon da shafin YouthSupportPDP ya wallafa a shafinsa na Tuwita, ya rawaito Atiku na ce wa: "sakamakon zaben da nake da shi daga na'urar hukumar INEC sahihi ne, kuma idan alkalan kotu suka yi kokarin danne min hakki, zan ja
Labarai
Samu kari