Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wani masanin aikin gona ya shawarci da a rinka yin amfani da ganyen iccen Bedi wanda akafi sani da ‘Dogon Yaro’ wajen adana hatsi don magance matsalar kwari da tsutsotsi.
Hukumar samar da albarkatun man fetur ta kasa (NNPC) ta ce zata ta cigaba da binciken dayan man fetur a yankin Chadi da zarar ta samu tabbacin tsaro daga hukumomin tsaro.
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Adamawa, Audu Adamu Madaki, ya bayyana yadda makiyaya suke amfani da shanunsu suna boye muggan makamai, kuma suna samun damar yawo da su a duk inda suke so a fadin kasar nan...
A cikin makon anan ne sabon Gwamnan Borno watau Farfesa Babagana Umara Zulum ya nada SSG, COS, PPS, da wasu manyan mukamai. Jidda Shuwa, Mairo Mandara da wasu mutum 10 duk sun samu shiga a Gwamnatin Jihar Borno.
Dakarun 'Yan sanda na Operation Puff Adder sunyi nasarar kama mutane 32 da ke zargi da garkuwa da mutane tsakanin ranar 5 ga watan Yuni zuwa 19 ga watan cikin su har da mutane hudu da ke zargi da hannu cikin satar shugaban UBEC da
Wata babbar kotu da ke Kaduna ta zartar da hukuncin cewa yunkuri da gwamnatin jihar karkashin mallam Nasir El-Rufai ke yi na bayar da lasisi ga masu wa’azi a karkashin dokar daidaita lamuran addini a jihar.
A ranar Laraba, Kotun daukaka kara dake zaune a Kaduna ta yi watsi da karar tsohon hadimin shugaba Buhari, AbdulRahman Kawu Sumaila, inda yake kalubalantar shari'ar babbar kotun tarayya ta jihar Kano.
Gidauniyar Dangote ta bada tallafin kudi milyan 60 domin rabawa mata yan kasuwa masu kananan jari da wasu marasa galihu a kananan hukumomin jihar Katsina shida.
A yau Laraba 19, ga watan Yuni, shugaban kasa Muhammadu Buhari cikin fadar sa ta Villa dake garin Abuja, ya karbi bakuncin tawagar sarakunan gargajiya na jihar Kogi bisa jagorancin gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Labarai
Samu kari