Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wani saurayi mai suna Akin yayi suna sosai a shafukan sada zumunta, musamman Twitter, hakan ya biyo bayan yadda wata budurwa wacce ta sanya sunanta kamar haka @DidenIye, ta shiga shafinta na Twitter ta wallafa cewa za ta iya...
Ranar Litinin dinnan ne wata kotu dake garin Ilorin babban birnin jihar Kwara ta yankewa wani birkila mai suna Sodiq Kazeem hukuncin dauri a gidan yari bayan ta kama shi da laifin kashe wata karuwarshi a Otel...
Wani majiya na kusa na gwamnan da ya nemi a sakayya sunansa ya shaidawa Daily Trust cewa kashi 60 cikin 100 na tsaffin kwamishinonin jihar ba za su sake komawa kan mukammansu ba a mulkin gwamnan zango na biyu. A cewar majiyar, za
Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da UNICEF a fitar domin tuna wa da ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin domin yaran nahiyar Afrika. A sanarwar da Peter Hawkins, wakilin UNICEF a Najeriya, ya fitar ta bayyana cewa
A ranar Lahadin da ta gabata ne, gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari, ya kaddamar da assasa ginin kamfanin sarrafa shinkafa mai suna Darma Rice Mill, mallakin shugaban kamfanin sufurin jiragen sama na Max kuma shugaban kamfan
Dakin kwanan dalibai mata daya tilo da ya rage a makarantar sakandaren mata GGC Mayo Belwa, jihar Adamawa ya kama da wuta. Makarantar ta kasance tana da dakunan kwanan dalibai biyu amma gobara ta cinye daya a shekarar 2018.
A yau Talata, 18 ga watan Yuni yayi daidai da ranar Dr. Mamman Shata ke cika shekaru 20 da rasuwa. Hakan ya sa muka yi amfani da wannan dama wajen kawo maku dan takaitaccen tarihin rayuwarsa.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Dalhatu Attahiru Bafarawa ya soki al'amarin manyan arewa na shirun da suka yi dangane da rikicin masarautar Kano, inda ya bayyana cewa hakan na iya zama matsala ga daukacin kasar nan baki daya..
Kotu ta bayar da umurnin kama tsare wani jami'in gidan yari, Usman Ajuji bisa zarginsa ba bayar da shaidan zur ga kwamitin bincike ta musamman na fadar shugaban kasa Special Presidential Investigation Panel (SPIP). Ana zargin Ajuj
Labarai
Samu kari