Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Hukumar kula da ababen ci da sha da magunguna (NAFDAC) ta umurci dilolin magungunan gona da zu janye fiya fiyan 'Sniper' daga kasuwannin da kuma manyan shaguna, sakamakon yadda mutane ke amfani da maganin suna kashe kansu
Shugaban majalisar dinkin duniya, Antonio Guterres ya bada kariya ga kiran da majalisar tayi na gudanar da bincike mai zaman kanta kan mutuwar tsohon shugaban kasar Misra, Mohammed Mursi
Za ku ji Yadda aka yi wa Shugaba #Morsi sallar jana'iza a masallacin Kwalejin Nana Asma'u da ke Sokoto ranar Talata da kuma a nan jihar Bauchi. Amma hukumomin kasar Masar su ka hana a yi masa sallah a fili.
A cigaba da sauraren kara kan rikicin gadon marigayi sanata Usman Albashir, wani Isah Bello a yau Laraba 19 ga watan Yuni 2019 ya shaidawa kotun da ke gudanar da shari’ar cewa marigayin ya rasu ya bar ya’ya na cikinsa guda bakwai
Ta yi babatun yadda fiye da kaso 80 cikin 100 na Matan Najeriya ke ci gaba da dogaro tare da dabi'antuwa da haihuwa a gidajen su a madadin zuwa asibiti. Ta ce wannan lamari ya fi kamari musamman a tsakanin Matan Arewa.
Mista Kyari wanda ya fito daga jihar Borno, zai maye gurbin manajan daraktan kamfanin mai ci, Maikanti Baru, wanda zai yi ritaya daga kamfanin NNPC a wata mai zuwa.
Da safiyar Alhamis, 20 ga watan Yuni, 2019 Kasar Iran ta baro jirgin leken asirin kasar Amurka yayinda rikici ke cigaba da kunno kai tsakanin manyan kasashen guda biyu.
Manzon Allah (S.A.W) an sanshi mutum ne mai dabi'u kyawawa, wanda har yau a tarihi ba a samu kamar shi ba, kuma baza'a samu ba. Saboda tsabar kyawawan halayenshi yasa Yahudu da Nasara wadanda su ba ma addininshi suke koyi dashi...
Gwamna Aminu Masari bai da shaidar kammala sakandare inji Abokin takarar sa a zaben 2019 inda ya ce bai da takardu kuma an yi karya wajen sunan da gwamnan ya ke amfani da shi da kuma diflomar sa.
Labarai
Samu kari