Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wata kwararriya a fannin zamantakewar ma'aurata, Joro Olumofin, ta bada labarin wata matashiyar budurwa, wacce ta bayyana cewa ta shiga gidansu ta iske limamin cocinsu tare da mahaifiyarta suna zina a cikin...
Ibrahim Mustapha, wani likitan bogi kuma shugaban Cottage Hospital, Fufore da ke jihar Adamawa ya shiga hannun jami'an 'yan sandan farar hula (DSS) bisa zarginsa da sanadin mutuwar masu jinya saboda kasancewarsa likitan bogi.
NDLEA ta gargadi jama'a da su guje wa safara da amfani da miyagun kwayoyi tare da yin kira ga jama'a da su kasance masu biyayya ga dokokin kasa. Dandi Emmanuel, jami'in hukumar NDLEA, ne ya bayyna hakan a garin Ilorin yayin gabata
Dan wasan tsakiya na kwallan kafa ta super Eagles ya siyama matarshi Fortune sabuwar mota kirar G-wagon don tayata murnar bikin ranar haihuwarta.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewa matasa bakwai ne suka ji raunika sakamakon bude wuta da wani mutumi yayi ga wasu masu kilisar doki a Tudun Murtala dake jihar Kano jiya Laraba...
Ibtila’i ya afka ma babbar kasuwar Gombe, inda gobara ta lashe rumfa 25 a safiyar ranar Laraba, 19 ga watan Yuni. Wani idon shaida ya bayyana cewa wutar ta fara ci tun da misali karfe 1:45 na tsakar dare.
Kungiyar makiyaya ta Fulani, Miyetti Allah, ta shimfida goyon bayan ta a kan kasancewar gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, magajin kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben 2023.
Alex Boakye, wani direban tasi dake tuka mota a Accra ya mayarwa wata mata mai suna Ewurabe sabuwar wayarta kirar Iphone 7 plus da ta fadi a cikin motarsa a ranar Litinin 17 ga watan Yuni 2019.
Wani bidiyo ya watsu a kafafen sada zumunta na wata yarinya da ta ki shiga gidansu bayan da suka dawo daga Dubai tare da mahaifiyarta.
Labarai
Samu kari