Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Inda ranka ka sha kallo, wani matashin yaro da wata matashiyar budurwa sun dauko ruwan dafa kansu bayan yan uwansu sun tursasa su auren junansu. Tuni dai wani faifan bidiyon bikin aurensu ya yadu a yanar gizo.
Hukumar sojin Najeriya ta ce kanan motoci da makaman yaki da kamfaninta ke hadawa zai taimka wajen magance matsalolin tsaro na cikin gida Najeriya
Rundunar 'Yan sandan Najeriya reshen Jihar Borno ta kama mutane hudu ciki har da wani kasurgumin dan Boko Haram da ya ke cikin wadanda ke kai hare-hare a kasashen ketare. An kama wadanda ake zargin ne a garin Borno, cibiyar rikici
Wadanda suka wurin da ake bude jakar sun ce akwai tabbai a wuyanta da ke nuna alamar makure ta akayi har sai da ta mutu. Da ta ke kan yadda akayi 'yar uwarta ta bata, 'yar uwan marigayiyan, Maureen Sunday ta shaidawa 'Yan sanda ce
Matar gwamnan Bauchi Hajiya Aisha Bala Muhammad ta gudanar gangamin duba lafiyar mutane 1000 kyauta, a karamar hukumar misau a jihar Bauchi.
A ranar 29 na watan Mayun 2019 ne shugaban kasa Muhammad Buhari ta mataimakinsa Yemi Osinbajo suka karbi rantsuwar kama aiki na shugabancin Najeriya karo na biyu bayan lashe zaben da aka gudanar a watan Fabrairu. Gabanin zaben, sh
Wasu sukace tashin hankali, barawo da sallama: Mun waye gari yan bindigan da suka addabi jihar Zamfara sun bada ka'idojin ajiye makamansu da kuma sulhu domin samun zaman lafiya a jihar.
Abun mamaki ne aji cewa mace ta auri fiye da namiji guda tana zama dasu a lokaci daya. Amma hakan na faruwa a wasu kasashe biyar a fadin duniya
An shaida wa wata babban kotun Abuja da ke zamanta a Apo ta yadda wani lauya mazaunin Abuja ya datse karamin yatsar matar da zai aura yayin da suka samu sabani. Ofishin Attorney Janar na kasa tana tuhumar lauyan , Emmanuel Omattah
Labarai
Samu kari