Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wata kotun Majistare dake Kano a ranar Laraba, 26 ga watan Yuni, ta bada umurnin rufe wani magidanci dan shekara 30 mai suna Balarabe Salisu, wanda ake zargi da yin ma’amalar auratayya da matarsa yar shekara 20 ta dubura.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya nada tsohon kwamishinansa na muhalli, Ali Haruna Makoda a matsayin shugaban ma'aikatan fadar gwamnati. An bayyana nadin ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren y
Shugaban rundunan soji, Laftanal Janar Tukur Burataia jiya Laraba, 26 ga watan Yuni a Maiduguri, jihar Borno ya gana da rundunan sojin Operation Lafiya Dole inda ya bukacesu da su fada mishi kalubalen da suke fuskanta a filin daga
Wani abun al’ajabi ya faru inda wadansu tagwaye masu suna Isah Muhammad da Dauda Muhammad yan shekara 22 da ke zaune a garin Jos, babbar birnin Jihar Filato, suka yi mutuwar da jefa mutane cikin alhini da juyayi a dare ranar Litin
Sojojin sun kafa tarko ne inda suka jira 'yan ta'addan suka matso kusa sannan suka yi musu luguden wuta a yayin da suka taho a motoccinsu masu dauke da bindigu guda bakwai. Sanarwar kai harin ya fito ne daga shafin sada zumunta na
Hukumar 'yan sanda ta kasa ta ce ranar 1 ga watan Yuli za ta fara tantance mutane 210,150 da ta fitar wadanda za ta dauka aiki. Hukumar ta ce fara tantance mutanen a ranar 1 ga watan Yuli zuwa ranar 28 ga watan Yuli, a dukkanin...
Sabon Gwamnan Bauchi zai bude wata Makaranta a Garin Alkaleri. Wannan makaranta da za a bude za ta taimaka wajen koyawa jama’a sana’a da aikin man fetur. Za a gina Makarantar ne cikin Garin Alkaleri.
Shahararren mawakin Hausan nan, Nazir M Ahmad, Sarkin Waka, yayi wani habaici da wasu kalamai na waka da suka yi nuni da cewa da gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ke. Wannan shine karon farko da Naziru yayi...
Wata mata mai suna Yemi Samuel, jami'an 'yan sandan jihar Kwara sun kama ta da laifin yin karya akan masu garkuwa da mutane sun sace ta. Yemi wacce aka kai ta babbar helkwata ta hukumar 'yan sanda ta Akure babban birnin jihar...
Labarai
Samu kari