Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
A cewar majiyar, dakarun sojojin sun je yankin ne domin cigaba da sharar sansanin 'yan Boko Haram, amma sai aka kai musu harin kwanton bauna a hanyarsu. Mayakan kungiyar Boko Haram sun kashe dubban mutane tare da raba miliyoyi da
Har i yau, Buhari bai aika sunayen Ministoci ba yayin da a ke shirin hutu. Wannan ya sa Sanatoci sun fara kokawa da bata-lokacin Shugaban kasa. ‘Yan Majalisa na shirin tafiya hutu Buhari bai aika Ministoci ba.
Tun bayan kwantar da Moda, manyan jaruman fina-finan Hausa da suka hada da Ali Nuhu da manyan darektoci irinsu Falalu Dorayi ke zarya zuwa asibitin da aka kwantar da shi domin duba lafiyarsa. Moda na daga cikin jaruman fina-finan
Shugabannin guda biyu sun bayyana cewa a cikin mako mai zuwa za suyi kokarin duba sharuddan yarjejeniyar domin sabunta tattaunawar da aka yi bisa yarjejeniyar.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai a ranar Asabar ya bayyana Najeriya a matsayin kasa wadda ke da fuskoki guda biyu, inda ya ce akwai bangaren Kudanci wanda ke cigaba da kuma bangaren Arewaci wanda ke fama da jahilci
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU, ta yi kira da babbar murya na neman gwamnatocin kasar nan da su mike tsaye wajen bayar da fifiko da kuma muhimmancin gaske a fannin inganta harkokin ilimi.
Rahotanni sun kawo cewa wata matashiyar budurwa mai suna Ummi ta kashe dan uwanta da suke uwa daya uba daya sakamakon takaddama da ta shiga tsakaninsu bayan ya hana su yin fati a unguwar Badawa da ke jiar Kano.
Kwallejin Kimiyya da Fasaha na Jihar Kebbi da ke Jega ta kori wasu dalibanta mata hudu saboda samunsu da aikata laifin madigo. Daily Trust ta ruwaito cewa shugaban makarantar da aka yi wa karin daraja, Aminu Dakingari, ya ce jami'
A jawabinta, shugabar kungiyar, Hajiya Hafsat Azare, ta bayyana dalilan da suka sa har aka kirkiri kungiyar da suka hada, bunkasa adabin Hausa a jihar, tallafawa marubuta littattafan Hausa musamman wadanda ke tasowa, wallafa litta
Labarai
Samu kari