Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Hadimar Shugaban kasa Muhammadu Buhari a shafukan zumunta, Lauretta Omochie, ta nuna farin ciki akan batun cewa an gurfanar da Sanata Elisha Abbo, wanda aka zarga da cin zarafin wata mata a Abuja a gaban kotu a ranar Litinin.
A jiya Litinin 8 ga watan Yuli 2019, hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Adamawa ta bayyana tsarinta na gabatar da zaben kananan hukumomi a cikin watan Nuwamba na wannan shekarar
Lamarin dai ya faru ne da misalin karfe 1:30 na daren Asabar 22 ga watan Yunin 2019, a gidan ma’auratan wanda ke Unguwar Mai kalwa, Na’ibawa quarters a karamar hukumar Kumbotson jihar Kano kamar yadda majiyar Daily Focus ta ruwait
Wani babban limamin coci, Pope Paul dan shekara 42 ya dirka ma wata karamar yarinya yar shekara 15 ciki ta hanyar yi mata fyade akai akai a gidansa dake Egan, cikin unguwar Igando na jahar Legas.
Idan ba a manta ba kwanakin baya an samu wani babban basarake na daya daga cikin manyan Sarakunan kasar Hausa na Musulunci, wanda yake da ra'ayi irin na 'yan boko aqeeda, ya bayar da fatawar cewa duk matar da mijinta ya mareta...
Malam Kyari yace zai tabbata dukkanin matatun man fetir na Najeriya sun fara aiki zuwa shekarar 2023, sa’annan ya kara da cewa ba zai lamunci cin hanci da rashawa ba, don haka zai kawar da duk wasu ayyukan rashawa daga hukumar.
Rahotanni sun bayyana cewa Lulu ta yi korafin cewa ta na fama da ciwon kai a ranar Juma'a yayin gudanar shagalin bikin al'ada na aurensu. Ta rasu 'yan sa'a'o'i kadan bayan an garzaya da ita asibiti. Da ya ke tabbatar da faruwar la
Soyayyarsu ta kullu ne bayan sun sake haduwa a karo na biyu bayan wasu shekaru masu yawa. Duk tsawon wannan lokacin babu wanda ya yi aure a tsakaninsu, hakan ne ma ya sa suka yanke shawarar bawa juna dama har so ya kullu a tsakani
Haifaffen dan El-Zakzaky, Mohammed Ibraheem Zakzaky ya bayyana damuwarsa kan lafiyar mahaifinsa da kuma tsoron zai iya mutuwa cikin kowani lokaci.
Labarai
Samu kari