Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Rundunar 'Yan sandan reshen jihar Legas sun kama wani Promise Oguegbu mai shekaru 28 bisa laifin kashe wani mutum da masoyiyarsa Ejibo a garin na Legas inda ya ce matar mutumin ne ta shirya yadda za a kashe mijin nata. An tsinci g
Hukumar dabbaka shari'ar Musulunci, Hisbah, a Jigawa ta damke mutane 48 da kwalayen barasa 37 a karamar hukumar Taura na jihar. Kwamandan hukumar, Ibrahim Dahiru, ya bayyana hakan ga manema labarai ne ranar Talata, 9 ga wtaan Yuli
Cikin yanayi na rashin nuna nadama kan abinda ya aikata, matashin ya yi ikirarin cewa bai yi niyyar kashe 'abokiyar saduwarsa' ba mai suna Christy amma rashin yarda ta sadu da shi ne yasa ya kashe ta.Wukan kitchen na caka mata.
Da ya ke gudanar da wani taro da manema labarai a Gusau, babban birnin jihar Zamfara, Nagogo ya bayyana cewa sulhun da sasanton da ake gudanar wa ya bashi damar gana wa da 'yan bindiga 'gemu da gemu'. A cewarsa, 'yan bindiga da
Sai dai daga bisani an guda daga cikinsuk, watau Rufaidah Ahmad, inda aka gurfanar da ita a gaban kotun majistri dake lamba 72 a unguwar Nomandsland ta jahar Kano domin ta fuskanci hukuncin laifin da ta aikata.
Majalisar ta dauki wannan mataki ne a ranar Talata, 9 ga watan Yuli bayan Sanata Theodore Orji na jahar Abia ya gabatar da kudurin haramta sayar da fiya fiyan saboda yadda ya zama annoba a tsakanin matasan Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yiwa Manjo Janar Lamidi Adeosun karin girma daga mukaminsa zuwa mukamin Laftanal Janar (Lieutenant General). Da karin girman da shugaban kasar yayi masa, yanzu haka dai sojan yana da mukami daya..
Rikicin da ya kunno kai tsawon watanni uku da suka gabat ya ritsa da dubunnan manoma a yankunan Wukari, Donga, da kuma wasu sassa na yankunan karamar hukumae Takum kamar yadda manema labarai na jaridar Daily Trust suka bayyana.
Kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito, hukumar kidaya ta kasa, NPC, National Population Commission, ta ce a halin yanzu kiyasi ya yi nuni da cewa adadin al'ummar Najeriya ya kai kimanin mutane miliyan 190.
Labarai
Samu kari